Kasar Saudiya
Shugaban Amurka ya kai ziyarar farko kasar Saudiyya domin tattauna batutuwan tattali, zaman lafiya da diflomasiyya. Za a tattauna batun yakin da ake a Gaza.
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima ya jagoranci kaddamar da fara jigilar mahajjata daga Najeriya zuwa ƙasar Saudiyya, jirgin farko ya tashi a Imo.
Rahotanni sun ce ɗan Sarki, Al-Waleed bin Khaled bin Talal, wanda ake kira "Sarkin Barci," ya cika shekara 20 bai cikin hayyacinsa bayan hadarin mota a 2005.
Sheikh Habeebullah Adam El-Ilory ya ce ya kamata a sake duba wasu koyarwar addini da suka sabawa ci gaban al’umma na yau duba fahimtar wasu malamai.
Hukumar alhazai ta kasa ta sanar da cewa a ranar 9 ga Mayu mahajjatan Najeriya za su fara tashi daga Najeriya zuwa Saudiyya domin aikin hajjin 2025.
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya tura sakon gayyata ga shugaban NAHCON, Farfesa Abdullahi Saleh Pakistan da mambobin kwamitinsa domin taro a Abuja.
Jami'an hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) sun cafke wata hodar iblis da aka boye cikin littattafan addin don kai wa kasar Saudiyya.
Gwamnatin jihar Kebbi ta shirya tura dalibai zuwa kasar Saudiyya domin yin karatun digiri. Daliban za su yi karatu a fannin ilmin zamani da na addini.
Saudiyya ta saka 29 ga Afrilu a matsayin ranar ƙarshe da maniyyatan Umrah za su bar ƙasar. Wanda ya karya dokar zai fuskanci hukuncin tara da daurin watanni.
Kasar Saudiya
Samu kari