Kasar Saudiya
Kwanan nan ta sauka daga kujerar ta a hukumar NDDC, sai ga shi an zargi Lauretta Onochie da kutsawa gidan wasu Bayin Allah a Ingila, ta na kokarin cin zarafinsu
Za a ji cewa Hajiya Naja’atu Muhammad, ta soki gwamnatin Bola Tinubu kan yakin da ta ke shirin yi da Nijar, ta na ganin mutanen Arewacin Najeriya aka yaka.
Mun tattaro lokutan da Sojoji su ka yi tawaye, su ka hambarar da Gwamnatin farar hula a kasar Nijar na tsawon shekaru 40. A 1974 aka fara kifar da Hamani Diori.
Janar Abdourahamane Tchiani ya yi wa 'Yan jahmuriyyar Nijar jawabi a gidajen talabijin, ya ce za su mikawa farar hula mulki bayan ankawo kundin tsarin mulki.
Gwamnatin tarayya ta saba zaben wasu malaman jami’o’i a Najeriya, ta tura su zuwa ketare, wadannan daliban ne su ke cikin mawuyacin hali saboda tashin dala.
Wata tsohuwa mai shekara 110 a duniya ta yanke shawarar komawa makaranta, domin samun ilmi a ƙasar Saudiyya. Ta ce tana farin ciki da hukuncin da ta yanke.
Kungiyar ECOWAS ta nuna da gaske za ta yaki Nijar a kan juyin mulkin da aka yi. Idan har makwabta suka shigowa Nijar, za a rasa Shugaba Mohamed Bazoum a Nijar.
Ibraheem El-Zakzaky ya bayyana cewa kusan jirgi daya ya dauko mutanen Nijar da na Najeriya, ya ja-kunne a kan shirin aukawa makwabta da yaki da sunan ECOWAS.
Kasar Nijar ta yi iyaka da Najeriya ta garuruwa irinsu Jibia, Illela, Baure, Kamba a Arewa. Saboda haka ne Bola Ahmed Tinubu ya kira wasu Gwamnoni zuwa taro.
Kasar Saudiya
Samu kari