Karatun Ilimi
Gwamna Abba Yusuf ya ziyarci jami’o’in Symbiosis, Kalinga, da Swarrnim a Indiya, don tattaunawa da daliban Kano, inda ya yaba da hazakarsu da kyawawan dabi'unsu.
Ana shirin mayar da sunan Yusuf Maitama ga wata jami'a a Kano. Sanata Barau I Jibrin ne ya mika kudirin a gaban majalisar dattawa a ranar Talatar nan.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya yi murna da 'yarsa, Dr. Aisha ta zama gwarzuwar dalibai a tsangayar karatun likitanci a Jami'ar Nile da ke birnin Abuja.
Hukumar matasa ta NYSC ta tabbatar da cin mutuncin wata matashiya mai bautar ƙasa a jihar Kwara saboda zargin cewa ba ta yi gaisuwa yadda ya kamata ba.
Hukumar bayar da tallafin karatu ga manyan makarantu (TETFund) ta dakatar da tallafin karatu zuwa kasashen waje da ake ba makarantun gaba da sakandare.
Rahotanni sun tabbatar da tashin gobara a wata makarantar sakandare a jihar Niger inda ake zargin wasu mashaya tabar 'wiwi' da haddasa ta a daren ranar Alhamis.
Wasu ɗaliban makarantun gwamnati guda biyu a Ilorin sun yi faɗa da juna ranar Litinin da ta gabata, ana fargabar sama da mutum 10 sun samu raunuka.
Wata malama mai koyar da ilimin addinin musulunci a wani kauye da ke Kano, Khadija Muhammad ta samu yabo daga jama'a kan sadaukar da kanta tare da ba ta tallafi.
Ministar harkokin mata, Imaan Suleiman-Ibrahim ta ce gwamnatin tarayya za ta kashe Naira biliyan 112 domin tallafawa shirin samar da tsaro a makarantu.
Karatun Ilimi
Samu kari