
Karatun Ilimi







Yayin da take kokarin inganta ilimi a shiyyar Bauchi ta Kudu, Gidauniyar Ibrahim Ali Usman ta raba fom na JAMB guda 300 ga dalibai da aka zaba daga yankin.

Gwamnatin jihar Kano za ta dauki nauyin dalibai 1,002 don karatu a kasashen waje, domin bunkasa ilimi da bai wa matasa damar gogayya a matakin duniya.

Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta kara jaddada rashin jin dadin yadda ta gaji bangaren ilimi a cikin mummunan hali, ta dauki matakin gina sababbin makarantu.

Shugaban karamar hukumar Kumbotso, a jihar Kano, ya dauki nauyin dalibai 1,100, ya kaddamar da gyaran makarantu, rabon kayan karatu, da tallafawa matasa.

Daliba daya ta rasu, biyar sun jikkata sakamakon rushewar bangon aji a GGSS Potiskum, Yobe. Gwamnatin jihar ta ce za a binciki musabbabin hatsarin.

Gwamnatin Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta ware N33.45bn domin gudanar da wasu muhimman ayyukan ci gaba ga al'umma a faɗin jihar.

Gwamnati Neja ta gudanar da jarrabawa ga dalibai da ake shirin turasu karatu kasashen waje. Za a tura dalibai 1,000 zuwa kasashen Canada, China, India da Brazil.

Gwamnan Kebbi, Dr. Nasir Idris Kauran Gwandu ya kori sakatarorin ilimi na ƙananan hukumomi 21 da ke faɗin jihar, ya gode da gudummuwar da suka bayar.

Zargin cewa gwamnonin Arewa sun yi watsi da Turanci a makarantu ba gaskiya ba ne. Bincike ya nuna babu wata doka ko matsaya ta hadin gwiwa a kan hakan.
Karatun Ilimi
Samu kari