Karatun Ilimi
Jihohin Jigawa, Kano, da Katsina sun fi fuskantar rikicin yara marasa zuwa makaranta a Najeriya, inda UNICEF ke kiran a samar da ilimin farko ga yara miliyan 18.3.
A labarin nan, za a ji Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya yi magana game da yadda Najeriya za ta ci gajiyar fasahar AI da taimakon jami'o'in da ke kasar.
A labarin nan, za a ji irin kudin da jihohin Arewa maso Yamma suka ware domin ilimi a yankin da ke fama da matsalolin ilimi da karuwar yara marasa zuwa makaranta.
Hukumar JAMB ta sanar da cewa za ta saki sakamakon UTME na ranar farko kafin tsakar daren yau Juma'a, 17 ga Afrilu, 2026, ga dukkan ɗaliban da suka zana jarabawar.
Kungiyar limamai da malaman musulunci ta Ogun ta yi fatali da yunkurin maida makarantun mishin ga kiristoci, sun ce hakan rashin adalci ne ga musulmai.
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin da ke aiki a makarantar FGCK ya yi bayanin rawar da gwamnatin Kano ta taka wajen ba shi kwangila makarantar.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon minista kuma jigo a ADC, Solomon Dalung ya yo magana game da zargin rashin gaskiya a kan shugaban INEC, Solomon Dalung.
A labarin nan za a ji cewa wani masanin halayyar masu aikata laifuffuka, Dr. Sulaiman Ishaq Muhammad ya shawarci gwamnati game da ƴan ta'adda a soshiyal midiya.
Gwamnatin Kano ta sanar da hutun Sallah daga 1 ga Maris, 2026. Makarantun kwana za su koma a ranar 22 ga Maris, yayin da na jeka-ka-dawo za su koma 23 ga Maris.
Karatun Ilimi
Samu kari