Karatun Ilimi
Wani rahito da Jami'ar Paris ta fitar ya nuna cewa jihar Kano ce a matsayi na farko a tsskanin mambobin kungiyar ECOWAS wajen kashe kudi a fannin ilimi.
Malaman jami'o'i na shiyyar Kano da suka kunshi na jihohin Kano, Kaduna da Jigwa sun yi barazanar tsunduma yajin aiki idan ba aiwatar da yarjejeniyar 2025 ba.
Hukumar jami'ar UNIOSUN ta bayyana cewa sojojin sun jikkata dalibai, sun kaace wayoyi da kwamfutoci a samamen da suka kai cikin daren Jjiya Litinin.
Kungiyar malaman jami'o'i ta tarayya (ASUU) ta nuna damuwa kan rashin cika yarjejeniyar da ta cimmawa da gwamnati a jami'o'in jihohi 11 a kasar nan.
Sanata Ali Ndume ya bukaci karin kokari daga gwamnati kan tsaro bayan sace dalibai da ke zana jarabawar NECO a Borno, inda sojoji suka fara aikin ceto.
Wata malamar makaranta ta mutu bayan an zargi mahaifin wani ɗalibi da dukan ta har lahira a ƙauyen Ugbamaka da ke Olamaboro da ke jihar Kogi a Najeriya.
Ofishin jakadancin Ireland ya sanar da bude damar neman tallafin karatun digiri na biyu, wanda zai ba 'yan Najeriya damar yin karatu kyauta a kasar.
Ministan Ilimi a Najeriya, Tunji Alausa, ya aika wa sabon shugaban jami’ar FUTO tambaya kan nadin mataimaka 24 da ake zargin an yi ba bisa ka’ida ba.
Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Karatun Ilimi
Samu kari