
Karatun Ilimi







Mai shekara 15 ya tashi da kusan maki 340 a JAMB watau jarrabawar UTME 2023, saura kiris ya kure makin da ake iya samu a darasin lissafi domin ya tashi da 99.

Uwar gidan shugaban kasa, Hajiya Aisha Muhammadu Buhari, ta jadda shirin maigidanta na ganin kowane ɗan Najeriya ya samu nagartaccen ilimi duk da ya kusa sauka.

A wani bidiyon da muka gani, an ga lokacin da wata yarinya ta fashe da kuka bayan da bayyana cin JAMB 259 yayin da wasu ke kukan basu samu adadi mai yawa ba.

An samu rudani game da halin da 'yan Najeriya mazauna Sudan ke ciki, an ce sun gagara dawowa saboda an gaza dauko su a lokacin da Buhari ya ba da kudi a yi.

Babagana Zulum ya shiga cikin masu neman a rage kudin makarantar jami’ar Maiduguri. Gwamnan na jihar Borno ya roki shugabannin jami’ar su sake tunani kan batun.

Gidauniyar Abdul Samad Rabiu Africa initiative ta tallafawa wasu makarantu da Naira biliyan 22. Jami’o’in da za su amfana sun hada da Uni Uyo, Uni Jos, UniLagos
Karatun Ilimi
Samu kari