Karatun Ilimi
Kungiyar BBYDI ta fara horar da matan Kaduna 20 a fannin fasahar AI da kimiyyar bayanai. Shirin na tsawon wata shida ne da tallafin kasar Kanada don bunkasa ilimi.
A labarin nan za a ji cewa hukumar tsaro ta farin kaya, DSS ta bayyana cewa akwai wani shiri da yan ta'adda da yan bindiga ke yi a kan makarantun Sokoto.
Wani masanin kiwon kaji daga Jihar Katsina, Abubakar Sadiq Abbas, ya ƙirƙiri sabon dandamali na fasaha mai amfani da azancin na'ura (AI) mai suna PoultryPro.
ASUU ta umarci jami’o’i 20 su fara yajin aikin sai baba-ta-gani saboda rashin aiwatar da yarjejeniyar 2025 da gwamnatin tarayya da jihohi suka kulla.
Jami’ar Northwest University Kano ta musanta wani bidiyo da ke zargin Sarki Sanusi II da gazawar karatu, tana mai cewa ikirarin ƙarya ne kuma ba shi da tushe
Jami’ar ABU Zaria ta fara bincike kan takardun karatun Farfesa Abdullahi Abubakar bayan jerin cancantarsa da suka hada da PhD biyar ya jawo ce-ce-ku-ce.
A labarin nan za a ji gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanar da karawa ma'aikatan jami'o'in jihar albashi wanda ya daidaita su da tsarin biyan albashin gwamnatin tarayya.
WAEC ta ce daliban jihohin da tke bi bashi ba za su ga sakamakon WASSCE 2026 ba, yayin da ta rike sakamakon dalibai 167,486 saboda zargin magudin jarrabawa.
Tunde Onakoya ya ƙaddamar da tallafin karatu na N250m ga masu NYSC da sabbin masu digiri, tare da horon fasaha, damar aiki da kwamfutar tafi-da-gidanka kyauta.
Karatun Ilimi
Samu kari