Karatun Ilimi
A labarin nan za a ji gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanar da karawa ma'aikatan jami'o'in jihar albashi wanda ya daidaita su da tsarin biyan albashin gwamnatin tarayya.
WAEC ta ce daliban jihohin da tke bi bashi ba za su ga sakamakon WASSCE 2026 ba, yayin da ta rike sakamakon dalibai 167,486 saboda zargin magudin jarrabawa.
Tunde Onakoya ya ƙaddamar da tallafin karatu na N250m ga masu NYSC da sabbin masu digiri, tare da horon fasaha, damar aiki da kwamfutar tafi-da-gidanka kyauta.
Tawagar Najeriya karkashin jagorancin Maryam Yusuf ta lashe lambar zinare a gasar Spelling Bee na duniya a China. An ba kwararrun daliban kyaututtuka.
A labarin nan, za a ji babbar kotun tarayya a Najeriya ta bayar da belin tsohon minista a gwamnatin Tinubu da aka kai gabanta kan zargin amfani da takardun bogi.
Dan takarar shugaban kasa na AAC, Omoyele Sowore ya sanar da cewa zai samar da ilimi kyauta a Najeriya idan ya ci zaben shugaban kasa a 2027. Ba kudin NECO da WAEC.
A labarin nan, za a ji cewa Barista Bulama Bukarti ya lissafo jerin daliban da aka sace a jihar Borno, har da wadanda aka sace rana daya da na Oyo.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta amince da karin kudin jarabawar WAEC da NECO. An amince da karin ne na kaso 82 wanda zai fara aiki a shekarar 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Janar Christopher Musa mai ritaya ya sanar da hakikanin abin da ya hana a yi fito na fito da yan bindiga a jihar Oyo.
Karatun Ilimi
Samu kari