Karatun Ilimi
A labarin nan, za a ji cewa Janar Christopher Musa mai ritaya ya sanar da hakikanin abin da ya hana a yi fito na fito da yan bindiga a jihar Oyo.
Kamfanin Transact zai ba daliban jami'o'i 20 a Najeriya kyautar kudi bayan sun yi zarra a fadin duniya. Kowane dalibi zai samu kudi N100,000 kyauta.
Wani rahito da Jami'ar Paris ta fitar ya nuna cewa jihar Kano ce a matsayi na farko a tsskanin mambobin kungiyar ECOWAS wajen kashe kudi a fannin ilimi.
Malaman jami'o'i na shiyyar Kano da suka kunshi na jihohin Kano, Kaduna da Jigwa sun yi barazanar tsunduma yajin aiki idan ba aiwatar da yarjejeniyar 2025 ba.
Hukumar jami'ar UNIOSUN ta bayyana cewa sojojin sun jikkata dalibai, sun kaace wayoyi da kwamfutoci a samamen da suka kai cikin daren Jjiya Litinin.
Kungiyar malaman jami'o'i ta tarayya (ASUU) ta nuna damuwa kan rashin cika yarjejeniyar da ta cimmawa da gwamnati a jami'o'in jihohi 11 a kasar nan.
Sanata Ali Ndume ya bukaci karin kokari daga gwamnati kan tsaro bayan sace dalibai da ke zana jarabawar NECO a Borno, inda sojoji suka fara aikin ceto.
Wata malamar makaranta ta mutu bayan an zargi mahaifin wani ɗalibi da dukan ta har lahira a ƙauyen Ugbamaka da ke Olamaboro da ke jihar Kogi a Najeriya.
Ofishin jakadancin Ireland ya sanar da bude damar neman tallafin karatun digiri na biyu, wanda zai ba 'yan Najeriya damar yin karatu kyauta a kasar.
Karatun Ilimi
Samu kari