Karatun Ilimi
Gwamnatin jihar Neja ta sanar da bude makarantun gwamnati da na kudi a fadin jihar bayan ceto duka daliban makarantar Papiri da yan bindiga suka yi garkuwa da su.
A labarin nan, za a ji yadda Kwankwaso ya sayar da kadarorinsa da ke jihohi domin tallafa wa dalibai wajen samun ilimi a matakai daban-daban a Najeriya da waje.
A labarin nan, za a ji 'dan majalisar Kaduna ya Arewa, Bello El-Rufa'i ya bayyana dalilin sake fitar da kudi domin daliban Kaduna da ke karatu a KADPOLY.
Gwamnatin tarayya ta sanar da bude makarantun sakandire guda 47 da ta rufe a kwanakin baya saboda tabarbarewar matsalar tsaro a wasu sassan Najeriya.
Hamshakin attajiirn nan, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa ya rubuta wasiyya ya barwa iyalansa kan abin da za a ware wa gidauniyarsa idan ya koma ga Allah.
Gwamna Baba Kabir Yusuf ya amince da nadin Farfesa Amina Salihi Bayero a matsayin shugabar jami'ar Northwest ta Kano bayan ta cika sharuddan tantancewa.
Kano ta shiga gaban sauran jihohin Najeriya bayan kungiyar gwamnoni ta yaba mata kan ware fiye da N400bn—kashi 30% na kasafin 2026—don inganta ilimi da gyare-gyare.
A labarin nan, za a ji yadda wani matashi ya rasa rayuwarsa a garin tseren motoci domin murnar kammala jarrabawa a wata jami'a da ke jihar Edo a ranar Litinin.
Kamfanin siminti na BUA ya bai wa ɗalibai 200 daga jihohin Sokoto, Kebbi da Zamfara tallafin karatu na ₦200,000, domin ƙarfafa ilimi a yankin Arewa maso Yamma.
Karatun Ilimi
Samu kari