Jihar Kaduna
"Yan bindigar da aka yi sulhu da su a Kaduna sun fara shiga kasuwanni da asibiti bayan an sasanta tsakaninsu da mutanen Birnin Gwari. An yaba wa Uba Sani.
'Yan bindiga sun kashe mutane 23, ciki har da matafiya da masu hakar ma'adinai, tare da sace wasu da dama a Kaduna, Katsina da jihohin Arewa 3 a karshen mako.
A labarin nan, sa a ji yadda gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya kawo ƙarshen hasashen da ake yi da kalaman Nasir El-Rufa'i da ke cewa shi yaron tsohon gwamna ne.
Gwamna Uba Sani ya ce talauci ne musabbabin rikicin tsaro a Arewacin Najeriya, inda ya ce hanyoyin da ba na yaki ba za su iya magance matsalar cikin gaggawa.
Gwamnan jihar Katsina, Sanata Uba Sani, ya yi magana kan dalilin da y asanya gwamnatinsa ta kawo shirin yin sulhu da 'yan bindiga don samun zaman lafiya.
Ƙungiyar 'Concerned Muslim Ummah' da ke Kudancin jihar Kaduna a Najeriya ta zargi wasu shugabanni da sauya tarihi, cin moriyar rikici da nuna wariya.
Legit Hausa ta binciko karin bayanai game da hare-haren siyasa 5 da Shehu Sani ya ce sun faru a lokacin da Nasir El-Rufai ke kan mulki don dakile 'yan adawa.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya yi maganganu kan matsalar rashin tsaro. Ya nuna magance matsalar ya fi karfin a tsaya amfani da bindigogi.
Hukumar hasashen yanayi ta kasa NiMet ta ce za a yi ruwa da iska a wasu jihohin da suka hada da Gombe, Kebbi Kaduna da wasu jihohin Arewacin Najeriya.
Jihar Kaduna
Samu kari