Jihar Kaduna
’Yan sandan Kano sun ceto mutum uku da aka yi garkuwa da su a Kano da Kaduna, yayin da CP Bakori ya jaddada cewa ba za a bari masu laifi su samu mafaka ba.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Wakilai ta bayyana damuwa a kan halin da matatun mai mallakin gwamnatin Najeriya ke ci gaba da lakume kudi, amma ba aiki.
A labarin nan, za a ji cewa rikicin jam'iyyar adawa ta PDP ta kara fada wa a cikin rikici, lamarin da ya jawo ta dakatar da sakatarenta saboda wasu zarge-zarge.
Taraba, Kogi da wasu jihohin Arewa za su samu ruwan sama a yau Alhamis yayin da ake bankwana da damina. An gargadi mutane su shirya wa ambaliya a yankunansu.
An dan samu hatsaniya tsakanin kakakin majalisar wakilai, Rt. Hon. Tajudeen Abbas da dan majalisa, Obinna Aguocha kan tabarbarewar lafiyar Nnamdi Kanu.
Tsohon Hafsan tsaron Najeriya, Lucky Irabor ya bayyana cewa harin jirgin kasa da aka kai na Abuja zuwa Kaduna a 2022 a shi ne abu mafi wahala wanda ya rikita shi.
BTC ya maida hankali wajen ganin yara manyan gobe sun samu jarin kasuwanci. Kamfanin ya ba duk wanda yi nasara a gasar bana kyautar Naira miliyan 1.
Kungiyar USLEPSA ta yaba wa gwamnan Kaduna, Uba Sani kan kaddamar da shirin bayar da agajin gaggawa a jihar. Uba Sani ya ce shirin zai shafi kowa da kowa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Edo, Adams Oshiomole ya ce bai san 'abokinsa', Nasir El-Rufa'i ya yi watsi da jam'iyyar APC zuwa SDP ba.
Jihar Kaduna
Samu kari