Jihar Kaduna
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsaron farin kaya ta DSS ta shaidawa kotu yadda Tukur Mamu ya kashe kasonsa na kudin fansa da ya karba daga 'yan ta'adda.
A labarin nan, za a ji cewa Limamin Cocin Anglican na Ungwan Maijero, Ven. Edwin Achi, ya koma ga Mahaliccinsa a lokacin da 'yan ta'adda ke tsare da shi a daji.
Fiataccen malamin addinin musuluncin nan, Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ya bayyana cewa abubuwan da yake yi na neman sulhu da ya nufin goyon bayan 'yan bindiga.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar DSS ta shaidawa kotu yawan kudin da Tukur Mamu ya samu a matsayin ladansa bayan harin da 'yan ta'adda suka kai Kaduna.
Wata mota ta zubar da tarin harsashi a kusa da kofar shiga jami'ar ABU Zariya. Ana zargin cewa motar za ta wuce Katsina ne kuma an mika harsashin ga jami'an tsaro.
Sheikh Ahamd Abubakar Gumi ya bayyana cewa ya fi damuwa a yi sulhu da yan bindiga fiye da ya tsaya wajen taimakon mutane da aka kawo wa hari, ya jero dalilai.
Fitacen malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya bayyana cewa mazauna Kaduna sun fara ganin amfanin sulhu da 'yan ta'adda da gwamnati ke yi.
A labarin nan, za a ji cewa Sanatan Kaduna ta Kudu, Sanata Sunday Marshall Katung ya bayyana dalilan da suka sa ya ajiye tafiyar jam'iyyar PDP zuwa APC.
Gwamnatin jihar Kaduna karkashin jagorancin Gwamna Uba Sani ta yi wa Nasir El-Rufai martani kan zargin ba 'yan bindiga makudan kudade har Naira biliyan daya.
Jihar Kaduna
Samu kari