Jihar Kaduna
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya kai ziyarar gani da ido kan yadda aikin gina wani titi yake tafiya a Kaduna. Gwamnan ya ce za a kammala aikin cikin watanni tara.
Masarautar Zazzau ta shirya gagarumin bikin nadin Sarautar Saudaunan Zazzau da aka ba tsohon mataimakin shugaban kasa, Muhammad Namadi Sambo a Kaduna.
Gwamnonin Najeriya kimamin 20 sun ciwo bashin Naira biliyan 458 a wata shida na farkon 2025. Hakan na zuwa ne duk da karin kudin shiga da suka samu daga tarayya.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama mai tsanani da tsawa a jihohi da dama na Najeriya a ranar Alhamis 25 ga Satumba, tare da yin kira ga jama'a da su yi taka-tsantsan.
Hukumar binciken hadurra ta NSIB ta gano cewa rashin ingantaccen gyara da matsalar na'ura ne suka haddasa hatsarin jirgin kasa a tashar, hanyar Abuja–Kaduna.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Nasir El-Rufa'i kan cewa Bola Tinubu zai nemi zama a kan mulki har abada idan ya samu tazarce a zaben 2027 mai zuwa.
Wani babban turken wutar lantarki ya ruguje a Rigasa, karamar hukumar Igabi, lamarin da ya jefa dubban jama’a a Kaduna cikin duhu, sakamakon iska da ruwan sama.
Sojojin Operation FANSAN YANMA sun kashe ’yan ta’adda biyu a Kaduna, sun kwato makamai da babura bakwai a Katsina, yayin da rahoto ya fayyace dalilan rushewar sulhu.
Hukumar NiMet ta yi hasashen ruwan sama da iska mai karfi a fadin Najeriya ranar Lahadi, tare da gargadi ga matafiya da mazauna yankunan da ke bakin teku.
Jihar Kaduna
Samu kari