Jihar Kaduna
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan tsagerun 'yan bindiga yayin wani artabu da suka yi a jihar Kaduna. Sojojin sun kwato kayayyaki a hannunsu.
Kusa a APC, Malam Salihu Isa Nataro ya bukaci shugaba Bola Ahmed Tinubu ya dawo da Nasir El-Rufa'i APC domin ya taimaka masa a zaben 2027 da ke tafe.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya sun yi aragama da wasj taagerun 'yan bindiga a jihar Kaduna. 'Yan sandan sun wasu daga cikinau bayan dakile harin da suka kawo.
Tsohon Kwamishinan Yada Labarai na Kaduna, Muhammad Sani Bello (Mainan Zazzau), ya fice daga jam'iyyar APC zuwa ADC, inda ya sanar da hakan cikin wasika.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar Sarkin Kagarko a jihar Kaduna, Alhaji Sa’ad Abubakar, bayan fama da jinya, inda ya rasu a yau Alhamis 8 ga watan Janairun 2026.
A labarin nan, za a ji cewa sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara a lokacin da wasu 'yan fashi suka tare matafiya da ke bin hanyar Abuja zuwa Kaduna.
An binne tsohon Kwamishinan Ilimi na jihar Kaduna, Alhaji Suleiman Lawal Kauru, a Zaria bayan ya rasu yana da shekaru 78 a asibitin koyarwa na ABUTH da ke Shika.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya karyata labarin cewa ya ce gwamnatin Amurka ta ce za ta kashe shi a harin da ta kawo Sokoto.
Masu kare hakkin ɗan Adam a Najeriya sun nuna damuwa kan ci gaba da tsare malamin addini na Zaria da ke jihar Kaduna, Sheikh Sani Khalifa, ba tare da gurfanarwa ba.
Jihar Kaduna
Samu kari