Jihar Kaduna
Gwamnan Kaduna, Uba Sani ya bayyana cewa 'yan adawa ba su kawo mafita ga halin da ake ciki a Najeriya ba, ya ce 'yan Arewa za su sake zaben shugaba Tinubu a 2027.
Bincike ya nuna cewa farashin raguna ya kara tashi a kasuwannin dabbobi a jihar Kaduna yayin da musulmai ke shirye shiryen babbar sallah, mutane sun fara hakura.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya zargi jam'an leken asirin kasar Amurka da daukar nauyin 'yan ta'adda da ta'addanci a sassan Najeriya.
Dakarun Operation Fansan Yamma sun kama wani da ake zargin dan bindiga ne a Birnin Gwari tare da kwato mujallar bindigar AK-47, wayoyi da tabar wiwi.
A labarin nan za a ji cewa tsohon dan takarar shugaban kasa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana yadda suka dade cikin zullumi kan batan Dadiyata.
Dan gwagwarmaya, Omoyele Sowore ya bukaci a gayyaci Nasir El-Rufai, Abdullahi Ganduje da Abubakar Malami domin yi musu tambayoyi kan zargin kisan Dadiyata.
Sufeto Janar na rundunar yan sandan Najeriya, Olatunji Disu ya ba da umarnin gudanar da bincike kan zargin wasu jami'ai biyu da kisan Abubakar Idris Dadiyata.
Dan Majalisar wakilai na mazabar Kaduna ta Arewa, Hon. Bello El,-Rufai ya yi murabus daga kasancewarsa mamban jam'iyyar APC, ya koma ADC tare da yan Majalisa 2.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i zai samu damar zuwa asibiti domin ganin likita bayan lauyoyinsa sun nemi alfarmar kotu.
Jihar Kaduna
Samu kari