Jihar Kaduna
NESREA ta fara bincike kan wani sinadari da ake zargin ya zube a hanyar Kaduna-Abuja tare da gargaɗin jama'a su guji wurin domin tsira daga kowane hadari.
ICPC ta shigar da shari'a a gaban Kotu a ranar Juma'a a kan likitan tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai, Farfesa Bello Abubakar. ana zarginsa da kawo takardun bogi.
Gwamnonin jihohin Arewa 19 sun kaddamar da gidauniyar yaki da mtsalar tsaro, wacce za ta maida hankali kan muhimman abubuwa domin dawo da zaman lafiya.
Al'ummomin Rigasa da Afaka a Kaduna sun fara matakan neman ƙirƙirar ƙaramar hukumar Rigasa, inda aka tsara Sabon Afaka ya zama hedikwata idan aka amince.
Ministan ayyuka, Dave Umahi ya ce Mary Habila ta kira saurayinta kafin rasuwarta tana korafin zubar jini daga hanci, inda ta roƙe shi kada ya katse wayar.
Comrade Shehu Sani yana ganin abin da Nasir El-Rufa'i ya yi na zalunci shi ne yake girba. Sanata ya ce babu hannun shugaban kasa da Gwamna Uba Sani.
Jam'iyyar ADC a Najeriya ta bukaci a gudanar da bincike mai zaman kansa kan mutuwar Mary Habila a gidan Ministan Ayyuka, David Umahi, tare da neman gaskiya.
Tsohon ministan wasanni, Solomon Dalung ya ziyarci gidan malamar Islamiyya, Ummulkahiri da aka kashe a Kaduna. Ya tattauna da 'ya'yanta da mijinta.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Muhammad Inuwa Yahaya da ke shugabantar kungiyoyin gwamnoni a yankin ya jagoranci bude sakatariyarsu a jihar Kaduna.
Jihar Kaduna
Samu kari