Jirgin Sama
Gwamnatin tarayya ta bullo da wani shiri da za a rika bai wa yan Najeriya damar samun rancen kudin sayen tikitin jirgin sama,daga bisani kuma su biya a hankali.
Hukumar kula da filayen jiragen saman Najeriya (FAAN) ta sanar da kama wasu 'yan bindiga a filin jirgin saman Akure a jihar Delta. Wasu daga cikinsu sun so guduwa.
Amurka ta rasa jirgin KC-135 a yammacin Iraki yayin yakin Iran. CENTCOM ta ce hatsarin ba harin makiya ba ne kuma yanzu haka ana neman mutanen ciki.
Sanatan Taraba ta Kudu, David Jamkuta ya tabbatar da cewa jirgi mai zaman kansa da suka shiga domin zuwa Takum ya samu tangardar fasaha kuma ya koma Abuja.
Amurka ta bayyana jerin makaman da take amfani da su a samamen "Operation Epic Fury" da ta kaddamar a Iran. Sai dai Trump ya haramta fasahar Anthropic a yakin.
Rahotanni sun nuna cewa jirgin sama na dakon kaya da ya dauko takardun kudi ya fado a kusa da babban birnin Bolivia, an tabbatar da mutuwar mutane 20.
Sojojin Amurka sun harbo jirgin gwamnati marar matuki da laser a Texas. Hatsarin ya sa FAA rufe sararin samaniya yayin da ake zargin rashin ƙwarewa.
Jirgin Saudiyya zai dawo jigilar fasinjoji daga Jidda zuwa Abuja a watan Yuni ko Janairu 2027. Najeriya ta sa hannu kan yarjejeniyoyi 3 da ƙasar Saudiyya.
Hukumar Kula da Filayen Jirgin sama ta Najeriya (FAAN) ta tabbatar da tashin gibara a tsohuwar tashar da ke cikin cikin filim jirgin Murtala Muhammed a Legas.
Jirgin Sama
Samu kari