Jirgin Sama
Festus Keyamo ya fadi irin kudin da gwamnati ta kashe a dalilin barin hedikwatar FAAN a Abuja. Ganin an kashe Naira biliyan 1 wajen zirga-zirga ya sa aka koma Legas.
Festus Keyamo ya ce EFCC tana binciken kwangilar Nigerian Air ana gudanar da binciken laifi a yanzu. Ana binciken Hadi Sirika a kan kwangilar Nigeria Air.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo, ya yi magana kan shirin mayar da hedikwatar hukumar FAAN daga babban birnin tarayya Abuja zuwa Legas.
A Najeriya akwai attajirai wadanda ake ji da su a Nahiyar Afirka dama duniya baki daya, a wannan rahoto mun kawo muku jerin wadanda suka mallaki jiragen sama.
Wani jirgin sama dauke da manyan mutane guda 10 a cikinsa ya yi saukar gaggawa a filin jirgin sama na Samuel Ladoke Akintola da ke birnin Ibadan a jihar Oyo.
Jirgin shugaban kasa ya kusa watsewa a hanyar kasar waje a 2015. Femi Adesina a littafin da ya rubuta kwanan nan, ya ce jirgin shugaban kasa ya ga tashin hankali.
A ranar Alhamis gwamnati ta ce ta dage ofishin hukumar filayen jiragen sama ta kasa (FAAN) daga Abuja zuwa Legas. Legit ta zakulo dalilai 7 na daukar wannan matakin.
Mako daya bayan sallamar daraktoci a ma'aikatar harkokin jiragen sama, Shugaba Tinubu ya sake nada sabbin daraktoci 46 a hukumomi daban-daban a ma'aikatar.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya sallami Kabir Mohammed da Tayyib Odunowo a matsayin shugabannin FAAN da NAMA tare da maye gurbinsu da wasu nan take.
Jirgin Sama
Samu kari