Jirgin Sama
Jirgin ruwa mai saukar ungulu dauke da mutum 11 ya yi hatsari a Washington, inda aka ceto dukkan fasinjoji kafin wuta ta kama jirgin, yayin da FAA ta fara bincike.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya sanar da shirin kafa kamfanin jirgin sama na kasuwanci mallakar jihar domin samar da ayyukan yi ga ’yan asalin Kano.
Fasinjoji 68 sun tsira bayan wani jirgin Enugu Air ya kauce daga titin sauka a Filin Jirgin Saman birnin Benin, inda babu wanda ya mutu ko ya ji rauni.
Hukumar Kula da Sufurin Jiragen Sama ta Najeriya (NCAA) ta dakatar da matukin jirgin saman da ya sauka a kan titi a jihar Delta, ta kwace lasisin aiki.
A labarin nan, za a ji jerin kasashen da Jamus ta aminta su shiga kasarta ba tare da biza ba matukar ba za su wuce wasu kayyadajjen lokaci ba na ziyara.ss
Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya yi barazanar daukar mataki kan Peter Obi idan bai biya tara da bayar a hakuri ga filin girgin Abuja ba.
Rahotanni daga kasar Faransa sun nun cewa dalibai da malamai da wani jirgin farar hula ya dauko sun rasa rayukansu sakamkon hatsarin da ya rutsa da su.
Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Jirgin Sama
Samu kari