Jirgin Sama
Hukumar NAHCON ta amince da Air Peace, Flynas, Max Air, Saudi Air da UMZA Aviation Services domin jigilar mahajjatan Najeriya a aikin Hajjin 2027.
Zanga-zangar NLC ta dakatar da zirga-zirgar jirage a Legas, inda fasinjojin Air Peace suka makale yayin da ake bukatar ma’aikatan kamfanin su shiga kungiyar kwadago
Akalla mutum 13 sun mutu bayan wani ƙaramin jirgin sama mai ɗauke da masu yawon buɗe ido ya yi hatsari kusa da wurin tarihi na Nazca Lines a Peru.
Hukumar FAAN ta tabbatar da tashin gobara a wani bangare na filin jirgin sama na Murtala Muhammed da ke Legas. Rahotanni sun ce ba a samu asarar rai ba.
Matukin jirgin yaƙin Amurka ya tsira bayan jirgin ya faɗi kusa da sansanin sojin Amurka, yayin da rundunar sojin ruwa ta fara binciken musabbabin hatsarin.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da fitar da kudade domin gyara filin jirgin sama na kasa da kasa na Malam Aminu Kano (MAKIA) da ke birnin Kano.
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde, ya karɓi sabbin jiragen leƙen asiri guda biyu domin ƙarfafa tsaro, tare da haɗin gwiwa da Rundunar Sojin Sama ta Najeriya.
Sojojin saman Najeriya (NAF) sun kammala binciken karɓar rukunin farko na jiragen yaƙi samfurin M-346 daga ƙasar Italiya domin ƙarfafa tsaro a Najeriya.
Jirgin ruwa mai saukar ungulu dauke da mutum 11 ya yi hatsari a Washington, inda aka ceto dukkan fasinjoji kafin wuta ta kama jirgin, yayin da FAA ta fara bincike.
Jirgin Sama
Samu kari