![Fasinjoji sun tsallake rijiya da baya bayan tayoyin sama jirgi sun yi bindiga a Adamawa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/ed537c45f36ac480.jpeg?v=1)
Jirgin Sama
![Fasinjoji sun tsallake rijiya da baya bayan tayoyin sama jirgi sun yi bindiga a Adamawa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/ed537c45f36ac480.jpeg?v=1)
![Kowa ya yi ta kansa: Kura ta tsinke daga gidan adana namum daji a Jos](https://cdn.legit.ng/images/560x315/1e7b109df2801ce3.jpeg?v=1)
![NCAA ta fitar da jerin jiragen sama 10 da gwamnatin Tinubu ta hana tashi a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/a48b373a8c146d9b.jpeg?v=1)
![Hajji: An sauke farali, sahun farkon alhazan Kano na hanyar dawowa gida daga Saudi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/57ba8bbd2d94c409.jpeg?v=1)
![Gwamnatin Najeriya ta fara haramar sayowa Tinubu da Shettima jirgin sama a kasar waje](https://cdn.legit.ng/images/360x203/c109266e1ecf2bdb.jpeg?v=1)
![Majalisa ta yi bayani kan sayowa shugaban kasa da mataimakinsa sabon jirgin sama](https://cdn.legit.ng/images/360x203/62f19064b6aafda5.jpeg?v=1)
![Tinubu ya kirkiro sababbin jami'an tsaro a Najeriya, an bayyana aikin da za su rika yi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5c810fd2c3aeaaed.jpeg?v=1)
Gwamnatin Najeriya karkashin Bola ahmed Tinubu ta kirkiro jami'an tsaron AVSEC da za su rika lura da filayen jiragen sama. Festus Keyamo ne ya fadi haka.
![Gwamnan Zamfara na shan sukar gina filin jirgin saman N62.8b ana fama da 'yan bindiga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d0561d3e232ada7e.jpeg?v=1)
Tsohon dan takarar gwamna a jam'iyyar AFGA, Dakta Abdullahi Sani Shinkafi ya soki gwamna Dauda Lawal Dare kan kashe N62.8b kan gina filin jirgin saman Gusau.
![Gwamnatin Tinubu ta sanya jiragen shugaban kasa 3 a kasuwa, ta fadi dalili](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4189d02e1f4773d2.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta shirya sayar da wasu daga cikin jiragen shugaban kasa domin a siyo sabon jirgi.
![Zamfara: Ana kukan babu kudi, gwamnati ta fara aikin filin jirgin saman N62bn](https://cdn.legit.ng/images/190x107/62e26aa7e8b727a6.jpeg?v=1)
Ministan harkokin sufurin jirgin sama, Festus Keyamo ya dora harsashin fara aikin katafaren jirgin sama a Zamfara a wani yunkuri da bunkasa jihar.
!['Yan bindiga sun mamaye dajin Kainji, gwamnatin tarayya ta dauki mataki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3c4d725935629f7c.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta bakin rundunar sojin saman Najeriya ta ce za ta mallaki sababbin jiragen sama guda 50 domin karfafa yaki da ‘yan ta’adda a fadin kasar
!["So kake yi Tinubu ya mutu": Fadar shugaban kasa ta caccaki Peter Obi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b40b21536a4edb1a.jpeg?v=1)
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, kan kalaman da ya yi dangane da siyo sabon jirgi ga Tinubu.
![Cikin gaggawa: Majalisa na neman a saya wa Tinubu da Shettima sababbin jiragen sama](https://cdn.legit.ng/images/190x107/97ef805b450fd8f8.jpeg?v=1)
Kwamitin majalisar wakilai kan harkokin tsaro ya bukaci gwamnatin tarayya da ta gaggauta sayo sababbin jiragen sama domin amfanin shugaban kasa da mataimakin sa.
![Malawi: Jirgin mataimakin shugaban ƙasa ya yi hatsari, mutanen ciki sun mutu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b34ba10696ab1d6c.jpeg?v=1)
Rahotanni na nuni da cewa jirgin da ke dauke da mataimakin shugaban kasar Malawi, Saulos Klaus Chilima da mutane tara ya yi hatsari kuma babu wanda ya tsira.
![Hajj: Najeriya ta kammala jigilar alhazanta zuwa kasa mai tsarki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/cc1403c7cb188507.jpeg?v=1)
Hukumar kula da alhazai ta kasa (NAHCON) ta bayyana cewa na Shirin rage kwanakin da alhazan Najeriya ke yi a kasa mai tsarki bayan kammala aikin hajji.
Jirgin Sama
Samu kari