Jihar Kogi
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan, za ta koma bajin aiki a majalisar dattawa. Hakan na zuwa ne bayan dakatarwar da aka yi mata ta kare.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na shirye shiryen nemo wanda ya cancanci rike hukumar zaben Najeriya watau INEC, ya fara nazari kan Farfesa Amupitan.
Gwamnatin jihar Kogi ta tabbatar da mutuwar mutane 26 a hatsarin jirgin ruwan da ya rutsa da yan kasuwa ranar Litinin, Gwamna Ahmed Ododo ya yi ta'aziyya.
Sanatar Kogi ta Tsakiya, Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta koma bakin aiki bayan dakatar da ita da Majalisar Dattawa ta yi na tsawon watanni shida.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dawo majalisar tarayya bayan watanni shida da dakatar da ita, inda ta sake zargin Akpabio da cin zarafinta a cikin majalisar.
Jagoran NNPP, Sanata Rabiu Kwankwaso ya karbi dan takarar gwamnan Kogi, Dr Sam Omale daga YPP zuwa NNPP. 'Yan Kwankwasiyya sun yi murna da sauya shekara.
'Yan bindiga sun kashe jami’an ‘yan sanda biyar da wani mutum daya a wurare daban-daban a Abugi da Isanlu, jihar Kogi, tare da kwace bindigoginsu.
Attajirin Afrika ya bayyana kalulabalen da ya fuskanta wajen kafa kamfanin siminti a jihar Benue inda mutanen yankin suka hana shi sai ya tafi jihar Kogi.
A labarin nan, za a ji cewa ofishin akawun majalisar dattawa ya bayyana cewa ba zai iya cewa Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta dawo bakin aikint ba.
Jihar Kogi
Samu kari