Jihar Kogi
Rundunar sojin Najeriya ta ceto wasu mutane 21 da 'yan bindiga suka sace a jihohin Kwara da Kogi. Dakarun sojin sun bayyana cewa wasu daga cikinsu sun kasa tafiya.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa ya zabi Farfesa Joash Amupitan ne a matsayin shugaban INEC, saboda gaskiyarsa, rashin shigar sa cikin siyasa.
Sanata Natasha mai wakiltar Kogi ta Tsakiya karkashin inuwarPDP tahalarci zaman Majalisar Dattawa yau Talata, karo na farko bayan dakatar da ita na watanni 6.
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan, za ta koma bajin aiki a majalisar dattawa. Hakan na zuwa ne bayan dakatarwar da aka yi mata ta kare.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na shirye shiryen nemo wanda ya cancanci rike hukumar zaben Najeriya watau INEC, ya fara nazari kan Farfesa Amupitan.
Gwamnatin jihar Kogi ta tabbatar da mutuwar mutane 26 a hatsarin jirgin ruwan da ya rutsa da yan kasuwa ranar Litinin, Gwamna Ahmed Ododo ya yi ta'aziyya.
Sanatar Kogi ta Tsakiya, Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta koma bakin aiki bayan dakatar da ita da Majalisar Dattawa ta yi na tsawon watanni shida.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dawo majalisar tarayya bayan watanni shida da dakatar da ita, inda ta sake zargin Akpabio da cin zarafinta a cikin majalisar.
Jagoran NNPP, Sanata Rabiu Kwankwaso ya karbi dan takarar gwamnan Kogi, Dr Sam Omale daga YPP zuwa NNPP. 'Yan Kwankwasiyya sun yi murna da sauya shekara.
Jihar Kogi
Samu kari