Jihar Kogi
An tabbatar da rasuwar marigayi Sanata Isa Abonyi Obaro, tsohon wakilin Okehi/Okene a tsohuwar jihar Kwara wanda ya rasu bayan hidima ga al’umma da kasa.
Shugaban Karamar Hukumar Omala a Kogi, Edibo Peter Mark, ya kafa dokar hana fita daga ƙarfe 7:00 na dare zuwa 6:00 na safe saboda tsananin barazanar tsaro.
Yara huɗu sun mutu a jihar Kogi bayan wata mota ta afka cikin kogi da ɗaliban da take ɗauka zuwa makaranta. Al’umma sun yi zanga-zanga kan rashin makaranta a Egbolo.
Wasu matafiya a cikin motoci da dama sun tsinci kansu cikin musayar wuta tsakanin 'yan bindiga da jami'an 'yan sanda a jihar Kogi. Sun nemi a kai musu dauki.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa ta fimaida hankali wajen samar da tsaro da walwalar 'yan Najeriya, ya fadi matakan da ya dauka.
Gwamnatin jihar Kogi ta nuna takaicinta kan harin da 'yan bindiga suka kai a wata coci. Ta sha alwashin cewa za ta ceto mutanen da 'yan bindigan suka sace.
Wasu ‘yan bindiga sun kai hari a sabon cocin da aka gina kwanakin nan a garin Ejiba, da ke karamar hukumar Yagba West, inda mazauna suka shiga firgici.
Sanata Natasha Akpoti ta bukaci Osita Ngwu daga jihar Enugu ya bude dandalin WhatsApp na majalisar dattawa sannan ya dawo da sharhin da ya goge na ta.
Rundunar ‘yan sandan Kogi ta tabbatar da cewa 'yan bindiga sun sace mutane biyu yayin da mutum daya ya tsere a harin da suka kai kan hanyar Isanlu zuwa Idofin.
Jihar Kogi
Samu kari