Jihar Kogi
Za a ji cewa kungiyoyin ma'aikatan wuta guda biyu sun hade kai, sun bayyana shirinsu na tsunduma yajin aiki saboda gazawar kamfanin wuta na Abuja.
A labarin nan, za ji cewa Sanatar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti Uduaghan ta musanta cewa muryarta ce a wani sabon bidiyo da aka fitar kan Tinubu.
Sanatar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan ta bayyana yadda ake kasafta kuɗin kasa a Majalisa, ta faɗi abin da ya faru da ita kan shugabancin kwamoti.
Wani mutum da matarsa ta haifi 'yan uku a asibitin koyarwa na jihar Kogi ya suma. Mutumin ya ce bai shirya daukar dawainiyar yara 3 a lokaci daya ba.
Tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello ya karyata labarin cewa zai nemi takarar shugaban kasa a 2027. Ya ce labarin ba gaskiya ba ne kuma yana goyon bayan Bola Tinubu
Sace tsohon Manjo din soja, Joe Ajayi mai shekaru 76 a Kogi ya jefa al'ummar garin Odo-Ape cikin fargaba, tare da ƙara tabbatar da matsalar tsaro a yankin.
Wani malamin addinin kirista ɗan asalin jihar Kogi, Fasto Adejola Babagbemi ya bayyana shirinsa na tsayaws takarar ɗan Majalisar Wakilai a mazaɓar Yagba.
Gwamnatin tarayya ta maka Sanata Natasha Akpoti a gaban kotu kan zargin bata sunan wasu jami'ai. Sanata Akpabio da Yahaya Bello za su kasance cikin shaidu a shari'ar
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai sake kai harin ta'addanci a jihar Kogi. Miyagun sun yi awon gaba da wasu mutanen da ba su hawa ba, ba su san sauka ba.
Jihar Kogi
Samu kari