
Jihar Kano







Gwamnatin Kano ta musanta zargin da ake cewa hadimin gwamna Baba Kabir Yusuf ya karkatar da Naira biliyan 6.5 daga baitulmalin jihar, ta ce sharrin siyasa ne.

Kamfanin sadarwa na MTN ya tabbatar da kammala gyaran turken sadarwar da aka lalata, wanda ga kawo tsaiko da katse harkokin sadarwa yankunan Kano da jihohi 2.

Wasu 'yan bindiga sun yi aika-aika bayan sun kai hari a jihar Kano. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da wani mutum bayan sun dira a unguwarsu ba za to ba tsammani.

A labarin nan, za a ji cewa hukumar da ke yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa reshen Kano ta kama tramadol akalla 7,000 a hanyar shigowa jihar.

Gwamnatin jihar Kano ta kawo shirin koya wa matasa miliyan 1.5 sana'o'in fasahar zamani domin yaki da zaman kashe wando da habaka tattalin arzikin jihar.

A labarin nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan Kano ta tabbatar da daukar mataki a kan zargin wasu daga cikin jami'anta da taimakon masu aikata laifi.

Hukumar hasashen yanayi ta kasa, NiMet ta fitar da hasashen ruwan sama dai dauke da guguwa a Kano, Gombe Bauchi da wasu jihohin Najeriya na kwana uku.

A labarin nan, za a ji cewa hukumar ajiya da gyaran gidan hali ta jihar Kano ta yi magana a kan barin fursunoni su ci gaba da kada kuri'a a lokutan zabe a Najeriya.

A yau Asabar 23 ga watan Agustan 2025, Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya ziyarci jihar Lagos inda ya gana da tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo.
Jihar Kano
Samu kari