Jihar Kano
A labarin nan, za a ji cewa Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi hasashen dalilin da zai jawo rushewar jam'iyyar APC yayin da APC ke tara gwamnoni kafin 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya sanar da wasu daga cikin abubuwan da ya tattauna a baya da shugaba Bola Tinubu ya kira shi Abuja
A labarin nan, za s ji tsohon shugaban APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce nada Garo a matsayin mataimakin gwamnan Kano tamkar ɗora ƙwarya ne a gurbinta.
Rahotanni sun nuna cewa wasu yan daba dauke da makamai sun farmaki jama'a a fitacciyar kasuwar wayoyin hannu ta Farm Center da ke cikin birnin Kano.
A labarin nan, za a ji cewa shugabannin ƙananan hukumomi a Kano ta Kudu sun yi taro, inda suka bayyana cewa sun amince Rurum ya fito takarar Sanata a yankin.
Rahotanni sun nuna cewa majalisar dokokin jihar Kano ta amince da nadin Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf.
Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya nuna cewa bai raba dan kamfai a matsayin tallafi ba. Ya ce ya barranta da matan kuma suma sun nemi gafarar Allah a wani taro a Kano.
Tsohon mataimakin Shugaba Tinubu, Nasir Bala Ja’oji, ya ayyana takarar ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar Tarauni a Kano domin zaɓen 2027.
Jihar Kano
Samu kari