Jihar Kano
Shugaban APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda da tawagarsa sun yi ganawar sirri da mai martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II kan zaben 2027 da ke gabatowa.
Rundunar yan sandan jihar Kano ta tabbatar da kama wani mutumi da ake zargi ya bude wa mahalarta taron biki wuta, inda aka tabbatat da mutuwar mutum daya.
A labarin nan za a ji cewa Majalisar dokokin jihar Kano ta bayyana damuwa bayan cutar mashako ta yi sanadin rasuwar yara akalla 50 a karamar hukumar 1.
Tsohon dan takarar kujerar majalisar wakilai a jihar Kano, Fahad Muhammad Dankabo, ya fito ya gayawa duniya dalilinsa na goyon bayan Shugaba Bola Tinubu.
Matatar Aliko Dangote ta faɗaɗa rabon man fetur kyauta zuwa jihohin Kano, Imo, Anambra da Nasarawa domin rage kuɗin sufuri da farashin mai a Najeriya.
A labarin nan za a ji cewa Bashir Ahmad jigo a jam'iyyar APC ya yi martani ga kalaman dan takarar mataimakin shugaban kasa a NDC, Rabiu Musa Kwankwaso.
A labarin nan za a ji tawagar da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta aika ya sauka a jihar Kano inda ya tuno amfanin margiya Hamza Darma da ya rasu a kwanan nan.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban jam'iyyar APC na kasa, Nentawe Yilwatda ya kai ziyara domin ganawar sirri da Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II a jihar Kano.
Masarautar Kano ta sanya gwajin ƙwayoyi a matsayin sharadi ga masu neman hawa kujerar sarauta, yayin da NDLEA ta buƙaci al’umma su taimaka wajen yaƙi da shaye-shaye.
Jihar Kano
Samu kari