Malamin addinin Musulunci
Gwamnatin Birtaniya ta yi Allah wadai da yunkurin kai hari wani masallaci a Birtaniya a ibada a Ramadan. Firaminista Keir Starmer ya ce za a dauki mataki.
Kwamishina a Kaduna, Sadiq Mamman Lagos, ya bayar da ₦10m da shinkafa ga malaman addini don goyon bayan Uba Sani, tare da alkawarin ci gaba da goyon APC har 2027.
Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya ya yi ta'aziyyar rasuwar mahaddacin Kur'ani da ya rasu a Madina. Sheikh Daurawa da Pantami sun yi ta'aziyyar Usama Ahmad Musa.
An harbi motar Imam Shuaib har sau 8 a Utah, da ke kasar Amurka. FBI na bincike yayin da CAIR ta saka $5,000 ga wanda ya taimaka aka kamo maharin.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Murtala Asada ya yi martani mai zafi da Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nemi yan Najeriya su yafe masa laifin da ya yi masu.
Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ya ba Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa gidan da zai rika zama a jihar idan ya zo tafsirin azumi da ya saba duk shekara a Gombe.
Yusuf Haruna da aka fi sani da Baban Chinedu ya yi magana kan ajiye fim da shiga wa'azi. Ya bayyana cewa ya fadi dalilan da suka sanya shi fara wa'azin Musulunci.
Sheikh Bashir Ahmad Sani Sokoto ya bayyana cewa zai nemi takarar gwamna a zaben 2027. Malamin ya bayyana cewa a shirye yake ya shiga takara a yanzu.
Yayin da ake tsaka da azumin watan Ramadan, 'yan bindiga sun saka wa malamai harajin yin wa'azi a jihar Kebbi. Suna so a biya su N100m kafin yin wa'azi a Utouno.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari