Malamin addinin Musulunci
Malamin Musulunci, Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya bukaci Shugaba Tinubu ya dauki mataki kan barazanar Donald Trump ga Najeriya, yana kiran hakan cin mutuncin kasa.
Gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba ya ba da umarnin rufe masallacin Juma'a a Donga bayan rikicin da ya yi sanadin mutuwar mutane biyu da jikkata wasu.
Babban lauya a kasar Amurka, Ron Filipkowski ya ce maganganun Shugaba Donald Trump kan barazana ga Najeriya kan yi kama da rashin daidaituwar hankali.
Fotaccen malamin addinin Kirista a Najeriya, Fasto Elijah Ayodele ya gargadi Shugaban kasa, Bola Tinubu game da barazanar Amurka inda ya ce ana shirin tumbuke shi.
Fitaccen malamin Ilorin, Sheikh Jamiu Amiolohun, ya gargadi ‘yan Najeriya da su guji sayar da kuri’a, yana cewa masu karɓar kuɗin siyasa za su fuskanci fushin Allah.
Wata kungiyar malamai karkashin Concerned Ulama of Sunnah ta shigar da korafi kan Usman Dangungun da Shehu Mansur Kaduna kan zargin batanci ga Annabi SAW.
Rikici ya barke tsakanin mabiya Izala Jos da dangin Danburam kan mallakar masallacin Donga, inda mutum ɗaya ya rasa ransa, an kuma lalata dukiya.
Tsohon ministan sadarwa, Isa Ali Pantami ya gargadi malamai su guji sukar junansu a bainar jama’a, yana cewa kafofin sadarwa sun haifar da yawaitar jayayya.
A labarin nan, za a ji cewa malamin addinin musulunci a Kano, Sheikh Musal 'Kasiyuni Sheikh Nasiru Kabara ya yi zafafan kalamai a kan yadda gwamnati ta raba mukamai.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari