Malamin addinin Musulunci
Baban Chinedu ya bayyana cewa ya fara fuskantar barazana tun daya fara wa'azin kare addinin Musulunci. Baban Chinedu ya ce a yanzu haka ba ya iya kwana a gida.
Shugaban malaman kungiyar Izala mai hedkwata a Jos, Sheikh Muhammad Sani Yahaya Jingir ya yi raddi wa Dan Bello kan zargin Sheikh Abdullahi Bala Lau.
Kungiyar limamai da malamai sun bukaci gwamnatin tarayya karkashin jagorancin Bola Ahmed Tinubu ya yi gaggawar daukar matakan ceto al'umma kan tsadar rayuwa.
Bayan kammala sallar idi a Gombe, rahotanni sun tabbatar da cewa an samu turmutsutsu yayin da yara biyu suka rasa rayukansu sannan wasu 20 suka jikkata.
Yayin da ake bikin sallah a Najeriya, Sheikh Muhammed Habibullah Adam Abdullah El-Ilory ya bayyana Litinin, 31 ga Maris, 2025, a matsayin ranar Eid-el-Fitr.
Gwamnatin jihar Kwara ta nuna alhini kan rasuwar Sheikh Muhammad Jamaalu Deen Yahyah Murtadoh Agodi, wanda ya rasu da safiyar Asabar, 29 ga Maris, 2025.
Sheikh Jabir Maihula ya yi bayani kan hukunce-hukuncen da suka shafi zakkar fidda kai (zakatul fitr) a musulunci. Ya fadi yadda ake ba da ta da wadanda ake ba.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya yi buda baki tare da sarakuna, manyan malamai, da jami’an gwamnati jihar a daren jiya Juma'a 28 ga watan Maris, 2025.
Malamin Musulunci, marigayi Dr Ahmad Bamba BUK ya yi bayanin yadda ake rama sallar Idi idan mutum ya makara da hukuncin sallar Idi a gida ko a masallaci
Malamin addinin Musulunci
Samu kari