![Zanga zanga: Bayan gargadin malaman Musulunci, Kungiyar CAN ta fadi matsayarta](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a631b56c61d3469f.jpeg?v=1)
Malamin addinin Musulunci
![Zanga zanga: Bayan gargadin malaman Musulunci, Kungiyar CAN ta fadi matsayarta](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a631b56c61d3469f.jpeg?v=1)
![Bayan ganawa da Tinubu, Malaman Izala da Ɗariƙa sun faɗi matsaya kan zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/049d9a5530035376.jpeg?v=1)
!["A rungumi zaman lafiya": Malam Izala da Darika sun yi magana bayan ganawa da Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/049d9a5530035376.jpeg?v=1)
!['Cabals': Masu karfin fada aji ke juya gwamnatin Tinubu? Shugaban kasa ya fadi gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/6f379fbbc8dc1749.jpeg?v=1)
!["Mun sauke nauyi: Daurawa ya tona abin da suka fadawa shugabanni kan zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/360x203/02ef4a6a3b654eed.jpeg?v=1)
![Nollywood: Kungiyar MURIC ta fusata da sabon fim da aka nemi bata Hijabi da Musulunci](https://cdn.legit.ng/images/360x203/132c6d32f1e01989.jpeg?v=1)
!["Ka tsayar da komai tukun": Sheikh Guruntum ya ja hankalin Tinubu kan halin kunci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2f1f01de0774b105.jpeg?v=1)
Sheikh Ahmad Tijjani Guruntum ya gargadi gwamnatin Bola Ahmed Tinubu kan halin da ake ciki inda ya ce ta tsayar da komai domin shawo kan matsalar.
![Zanga zanga: Malamin Musulunci ya bukaci fara 'Alkunut', ya nemo mafita ga talakawa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b8d5b6354ec409bf.jpeg?v=1)
Fitaccen malamin Musulunci, Farfesa Mansur Yelwa ya bukaci shugabannin kungiyoyin addini da su kira mabiyansa domin fara 'Alkunut' a masallatai madadin zanga-zanga.
![Rarara da mahaifiyarsa sun miƙa sakon godiya, sun faɗi sunayen wasu manyan mutane](https://cdn.legit.ng/images/190x107/004c894e515963f0.jpeg?v=1)
Hajiya Hauwa’u Adamu, mahaifiyar fitaccen mawakin nan Dauda Kahutu Rarara ta godewa ɗaukacin al'ummar da suka taimaka da addu'a lokacin da aka sace ta.
!["Ba mu bukatar shikafarka": Malamin Musulunci ya nemi bukata 1 wurin Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ea478bb57cd09426.jpeg?v=1)
Fitaccen malamin addinin Musulunci a jihar Gombe, Sheikh Muhammad Adam Albaniy ya yi tsokaci kan shirin raba tirelolin shinkafa inda ya ba shi ne mafita ba.
![Zanga zanga: Halin da matashin da ya yi hudubar jefo malamai daga mimbari yake ciki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e083137989c738eb.jpeg?v=1)
Matashin da ya yi hudubar jefo malamai masu hana zanga-zanga daga minbari mai suna Junaidu Abdullahi ya gamu da matsala bayan jefa shi gidan yari.
![Shin da gaske an aikawa malamai N16m domin hana matasa zanga-zanga a Arewa?](https://cdn.legit.ng/images/190x107/488f7a9d7d334109.jpeg?v=1)
Wasu na cewa an ba malaman musulunci N16m domin su hana matasa zanga-zanga. Amma mun gano babu kanshin gaskiya a zargin cewa malaman musulunci sun karbi kudi.
![Zanga-zanga: Malamin musulunci ya yi wa gwamnati da matasa bulaliya a huduba](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a879717623acb27f.jpeg?v=1)
Farfesa Sa’eed Muhammad Yunusa ya yi kira ga matasa da shugabanni a wata huduba da ya yi. Wannan huduba ta yi bayanin gwagwarmayar malamai da zanga-zanga.
![Zargin biyan malamai N16m domin rufe masu baki ya fusata Sheikh Mansur Sokoto](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0e2ecbc55e24398d.jpeg?v=1)
Ana zargin an ba malamai N16m domin su hana matasa zanga-zanga. Sheikh Mansur Sokoto ya tanka masu cewa gwamnatin Bola Tinubu ta ba malamai kudi.
![Zanga zanga: Malamin Musulunci ya yi addu'ar kawo karshen mulkin Tinubu, ya yi tone tone](https://cdn.legit.ng/images/190x107/676253dee8097847.jpeg?v=1)
Malamin Musulunci a jihar Sokoto, Murtala Bello Asada ya caccaki gwamnatin Bola Tinubu da masu kushe zanga-zanga tare da kiran kawo karshen mulkinsa.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari