Malamin addinin Musulunci
Sheikh Alkali Abubakar Salihu Zaria ya tsoma baki kan dambarwar mawaki Dauda Kahutu Rarara da David Adeleke da aka fi sani da Davido kan rashin tsaro.
Mawakin jam'iyyar APC, Dauda Kahutu Rarara ya ce bai kamata malamai su zuba ido ana yada bidiyon rashin tsaro ba. Ya ce ya kamata su sauya salon wa'azi.
Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Sanata Kawu Sumaila ya tashi ya nuna adawa da bukatar ministan shari'a na kasa kan soke hukumar kula da nazarin Larabci da addinin Musulunci ta kasa (NBAIS).
Mai Alfarma Sarkin Musulmi ya sanar da cewa a yau Talata, 16 ga Yunin 2026 aka shiga sabuwar shekarar hijira ta 1448 a Najeriya bayan ganin wata da aka yi.
Sarkin Musulmi ya umarci daukacin Musulman Najeriya su fito domin neman ganin jinjirin watan Muharram 1448AH a ranar Litinin, 15 ga Yuni, bayan faduwar rana.
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kashe Malam Yahaya Balli da ke matsayin shugaban Izala a karamar hukumar Besse a jihar Kebbi bayan garkuwa da shi.
Malamin Musulunci a Kaduna, Sheikh Musa Yusuf Assadus Sunnah ya bayyana cewa ba zai sake shiga lamarin yan bindiga ba a Arewacin Najeriya kamar yadda ya yi a baya.
Kungiyar Izala ta sanar da cewa za a yi jana'izar Sheikh Dawud Muhammad da ya rasu a yau a jihar Bauchi a masallacin Juma'a na Gwallaga da karfe 10:00 na safe.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari