Malamin addinin Musulunci
Shugaban hukumar JAMB, Farfesa Ishaq Oloyede ya gargadi malamai kan tallata 'yan siyasa a zaben 2027 a masallatai, ya ce hakan bai dace da su ba sam.
Gwamnatin Oyo ta gargadi mazauna jihar da masu sayar da dabbobi kan sayar da shanu da raguna a manyan tituna yayin bikin babbar salla mai zuwa a kananan hukumomi 33.
Sheikh ISa Ali Pantami ya yi bayani kan sulhun da ya yi wa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i da gwamna Uba Sani a makabarta. Ya yi sulhu da Buhari da sarakuna.
Shugaba Erdoğan ya sanar da ƙarin hutun Sallar Layya zuwa kwanaki 9 ga ma'aikata a Turkiyya, yayin da Musulmin Balkan ke shirin bukukuwan gargajiya a Mayu 2026.
Hukumar IACAD ta Dubai ta amince da tsarin farashin dabbobin layya na 2026 don tabbatar da adalci ga masu ba da tallafi da kuma mabuƙata a ciki da wajen kasar.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Saad Abubakar na III, ya bayyana cewa zargin cewa ana shirin musuluntar da Najeriya ba gaskiya ba ne.
Dan siyasa a Najeriya, Datti Baba-Ahmed ya bayyana cewa addinin Musulunci na raguwa a Najeriya a karkashin mulkin shugaba Bola Tinubu mai tikitin Muslim-Muslim.
An gurfanar da malamin addinin Musulunci da ake zargi yana da hannu a ynkurin kifar da shugaban kasa Tinubu. Ya bayyana cewa ya karbi N10m domin addu'a.
Sheikh Isa Ali Ibrahim Pantami ya bayyana cewa zai yaki hanyar da aka bi wajen fitar da 'yan takarar jam'iyyar APC a jihar Gombe da gwamna Inuwa Yahaya ya yi.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari