Malamin addinin Musulunci
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana jimami tare da mika ta'aziyya kan rasuwar Sheikh Muhammad Bashir Saliu, babban limamin Ilorin a jihar Kwara.
Sanannen malamin addinin Musulunci a jihar Kano, Sheikh Malam Aminu Daurawa, ya yi magana kan kisan ta'addancin da aka yi wa matar aure da yaranta a Kano.
Babban Limamin Ilorin, Sheikh Muhammad Bashir Saliu, ya rasu yana da shekaru 75; za a yi jana'izarsa a fadar Sarkin Ilorin da karfe 4:00 na yamma yau 19 ga Janairu.
Mai alfarma Sarkin Musulmi na Najeriya, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya yi umarni da a fara fita duba watan Shawwal na 1447 bayan Hijira a 2026.
Majalisar Masarautar Rano a Jihar Kano ta haramta kiɗan DJ na turawa a bukukuwa don inganta tarbiyyar matasa da kare dabi’un al’ummar yankin na Rano.
Gwamna Dikko Umaru Radda na jihar Katsina ya ziyarci Khalifan Tijjaniyya, Muhammadu Sanusi II da filin da za a yi Maulidin Darikar Tijjaniyya a Katsina.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya aika sakon ta'aziyya biA rasuwar Imam Abubakar, babbam malamin da ya ceci kiristoci a fadin addinin jihar Filato.
Gwamna Bago ya ziyarci masallacin da Alhaji Mustapha Sani Bello, wanda aka fi sani da Sani Basket ya gina a yankin Shango da ke birnin Minna na Neja.
Malam Abubakar Abdullahi, limamin Nghar a Plateau ya rasu yana da shekaru 90 bayan ya kare Kiristoci 262 a rikicin 2018, ya bar tarihi da samun lambobin yabo.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari