Malamin addinin Musulunci
Hukumar Hisbah a jihar Zamfars ta bayyana cewa ta cafke wani malami addini a jihar Zamfara. Hisbah ta ce an cafke malamin ne bisa zargin neman maza.
Limamin darikar Tijjaniya, Sheikh Sani Abdulkadir, wanda aka fi sani da Sheikh Sani Khalifa Zaria ya fada wa kotu abin da ya sani game da shirin juyin mulki.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule ya yi huduba da sallar Juma'a a jami'ar jihar Nasarawa a masallacin da tsohon gwamna Ahmad Adamu Muazu ya ginawa mahaifiyarsa.
Shugaban hukumar JAMB, Farfesa Ishaq Oloyede ya gargadi malamai kan tallata 'yan siyasa a zaben 2027 a masallatai, ya ce hakan bai dace da su ba sam.
Gwamnatin Oyo ta gargadi mazauna jihar da masu sayar da dabbobi kan sayar da shanu da raguna a manyan tituna yayin bikin babbar salla mai zuwa a kananan hukumomi 33.
Sheikh ISa Ali Pantami ya yi bayani kan sulhun da ya yi wa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i da gwamna Uba Sani a makabarta. Ya yi sulhu da Buhari da sarakuna.
Shugaba Erdoğan ya sanar da ƙarin hutun Sallar Layya zuwa kwanaki 9 ga ma'aikata a Turkiyya, yayin da Musulmin Balkan ke shirin bukukuwan gargajiya a Mayu 2026.
Hukumar IACAD ta Dubai ta amince da tsarin farashin dabbobin layya na 2026 don tabbatar da adalci ga masu ba da tallafi da kuma mabuƙata a ciki da wajen kasar.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Saad Abubakar na III, ya bayyana cewa zargin cewa ana shirin musuluntar da Najeriya ba gaskiya ba ne.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari