Malamin addinin Musulunci
Daya daga cikin hanyoyin da musulmi suke gudanar da idi shine ta hanyar yawaita yin kabbara tun daga jajibirin Idi (bisa ga ganin wata) da kuma yin kwalliya.
Sheikh Musa Ayyuba Lukuwa ya jagorancin sallar idin karamar sallah yau Talata bisa hujjar cewa an ga wata a wurare da dama a Jamhuriyar Nijar da Najeriya.
Hukumomin Saudiyya sun bayyana 10 ga watan Afrilu a matsayin ranar Sallah Karama. Wannan ya kawo karshe kuma ya tabbatar da gaskiyar hasashen masana a Ramadan.
Malam Idris ya samu dawowa Bauchi ne bayan ya shafe makonni yana gudun hijira sakamakon matsin lamba da yace ya samu wanda take barazana ga rayuwarsa.
An sanar da ranar da ya kamata Musulmai a Najeriya su fara duba watan sallah a shekarar 2024, wanda tuni an azumci kwanaki da dama a watan Ramadana.
Wasu suna tambaya ko za a iya bada kuɗi maimakon abinci a zakkar fidda-kai (zakatul fitr). Jamilu Zarewa kwararren masani ne a kan bangaren fikihu, ya amsa wannan.
Malamin makaranta ya bada labarin yadda Gwamnati ta wahalar da shi bayan bautar shekara 35 a Kogi. Imam Odankaru ya yi ritaya, yana kukan cewa bai da komai.
Bayan shafe kwanaki 10 a hannun 'yan bindiga, Sheikh Quasim Musa ya shaki iskar 'yanci bayan sace shi a Iyara da ke karamar hukumar Ijumu a jihar Kogi.
Farfesa Ibrahim Maqari, babban limamin Masallacin Juma'a na kasa da ke Abuja, ya ce bidi'a ne Masallaci ya karbi kudi daga hannun masu shiga Itikafi.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari