Malamin addinin Musulunci
Gwamnatin Katsina karkashin Malam Dikko Radda ta bayyana wani tsari da ta fauko, wanda malamai ke kokarin isar da sakon zaman lafiya a fadin jihar.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar ya taya Maryam Dan'azumi ta Gombe murnar lashe gasar Alƙur'ani ta duniya, yana yabawa hazakar 'ya'ya mata.
Bola Tinubu ya taya Maryam Ibrahim Dan’Azumi da ta lashe gasar Alƙur’ani ta King Abdulaziz a Saudiyya, inda ta doke mahalarta daga ƙasashe har 132.
Portugal ta haramta rufe fuska a wuraren jama’a, yayin da masu adawa suka ce dokar na iya ƙara kyamar Musulunci da wariya ga mata Musulmi a fadin kasar.
A labarin nan za a ji cewa Ma'aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya ta fara shirin aikin Hajji na 2027 da wuri inda aka fara zama da kasashe akalla 75.
Gwamnatin Tarayya a Najeriya ta ayyana Talata, 25 ga Agusta 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Eid ul Mawlid, ranar haihuwar Annabi Muhammad.
Dr Ibrahim Jalo Jalingo ya yi magana kan muhawarar tallafin man fetur, inda ya ce 'yan Najeriya za su so tallafi idan tattalin arzikin ƙasa zai iya ɗaukar nauyinsa.
Dan takarar gwamnan Gombe na APC, Jamil Gwamna, ya bukaci a gudanar da yakin neman zaben 2027 cikin mutunci, zaman lafiya da mayar da hankali kan ci gaban jihar.
A labarin nan za a ji cewa Sheikh Bashir Aliyu ya zama shugaban majalisar hada-hadar banki mara kudin ruwa a kasar Ghana domin inganta tsarin Musulunci.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari