Malamin addinin Musulunci
Shugaba Bola Tinubu ya tabbatar da kare 'yancin addini, ya yabawa Ansar-Ud-Deen bisa gudunmawar ci gaban kasa tare da ƙarfafa haɗin gwiwar ƙungiyoyin addini.
Fitaccen mawaki Dauda Kahutu Rarara ya ce bai ambaci sunan kowa a sabuwar wakarsa ba, yana mai cewa duk wanda ya tsargu ya dauki maganar da kansa.
Farfesa a GSU Safiyanu Ishiaku ya ce Musulunci bai amince da tilasta addini ko kashe waɗanda ba Musulmi ba, yana mai cewa yawancin rikice-rikice ba na addini ba ne.
PDP ta kammala loda bayanan takarar Farfesa Isa Ali Pantami a shafin INEC a matsayin dan takarar gwamnan Gombe na 2027, in ji Pantamiyya Movement.
Sheikh Surajudeen Akanni, wanda aka fi sani da Arizukuna, ya rasu bayan gajeriyar rashin lafiya, yayin da malamai da iyalansa suka bayyana alhininsu.
Rahotanni sun ce Kanal Mohammed Ma’aji ya bai wa malaman Musulunci miliyoyin Naira domin addu'a, yayin da malaman suka ce sun yi kokarin hana shirin juyin mulki.
Northern Christian Progressive group ta yi kira ga APC da Bola Tinubu da su naɗa ɗan siyasa Kirista daga Arewacin Nijeriya a matsayin Darakta Janar (DG) na kamfe.
Babban Limamin Shonga, Alhaji Jibril Baba Nnatakun, ya rasu a Kwara yayin da MBI da sauran shugabanni suka yi masa ta'aziyya tare da yabon gudummawarsa.
Shugaba Bola Tinubu ya nuna alhininsa kan rasuwar Sheikh Imam Tijani Gbajabiamila. Ya bayyana gudunmawar da marigayin ya bayar ga Legas da Najeriya.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari