Malamin addinin Musulunci
Malam Murtala Bello Asada ya fusata kan farmakin Sheikh Musa Lukuwa a Sokoto, yayin da malamin ya tabbatar da cewa yana cikin koshin lafiya a yanzu.
An caka wa fitaccen malamin addinin Musulunci Sheikh Musa Lukuwa wuka a Sokoto bayan Sallar Juma’a, yayin da aka kashe wanda ake zargin kai harin.
An yada wasu bayanai masu cewa dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC a zaben 2027, Peter Obi, ya ce Yarbawa musulmai ba sa yin musulunci na gaskiya.
Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ya shigar da mijin wata mata 'yar Maroko kotu a Kaduna bisa zarginsa da bata masa suna, kera hatimin karya da sace matar
Sheikh Ahmad Gumi ya yi kira da a yi garambawul ga kotunan Shari’a a Kaduna, yana mai cewa jinkirin shari’ar auratayya na ƙara tsananta wa mata a gidaje.
Matar Nasiru Idris Musa ta yi bayanin rikicin aurensu da zargin kwace fasfo, yayin da Sheikh Gumi ya bukaci gyaran kotunan Shari’a a Najeriya baki daya.
Babban malami kuma ma'ajin Izala a jihar Filato, Hafiz Bala Yusuf, ya rasu a safiyar Laraba, inda aka bayyana shi a matsayin Alaramma mai amana da dattako.
Rundunar yan sandan jihar Sokoto ta kama kimanin mutane 20 dangane da zanga-zangar da aka gudanar ranar Litinin domin neman a saki Malam Dahiru Mai Barewa.
Majalisar Ƙoli ta Addinin Musulunci ta Najeriya (NSCIA) ta nuna damuwa kan yadda ake gudanar da shari’ar tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufa’i.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari