Malamin addinin Musulunci
JNI reshen Plateau ta musanta cewa an kafa Hisbah a Jos North, tana mai cewa babu wata ƙungiyar Musulmi da ta sanar da shirin kafa hukumar a yankin.
Gwamna Zulum ya bai wa ɗalibai 30 da suka haddace Alƙur’ani Naira miliyan ɗaya kowanne, tare da bai wa malamai takwas Naira miliyan biyu kowanne.
Jamilu Yusuf Zarewa ya yi wa malamai wa'azi gabanin zaben 2027. Nasihar za ta taba malamai masu zake wa wajen tallar Tinubu/Shettima da masu sha’awar shiga siyasa
Sheikh Haliru Maraya ya gargadi ‘yan siyasa kan alkawuran 2027, yana mai cewa dawo da tallafin man fetur na iya kara jefa tattalin arzikin Najeriya cikin matsala.
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Tirmidhy Usamat, ya rasu a Osun, yayin da aka gudanar da jana’izarsa a Osogbo ranar Lahadi 30 ga watan Agustan 2026.
Shugaban Iran Mojtaba Khamenei ya bukaci kasashen Musulmi, musamman na Gulf, su hada kai domin fuskantar abin da ya kira “ainihin makiyi” tare da kare juna.
Sheikh Muhammadu Sani Yahaya Jingir ya jagoranci sallar jana'izar Malam Muhammadu Anchau a birnin Jos bayan rasuwar fitaccen malamin addinin Musulunci.
Sheikh Abdurrahman Abubakar Azzamfari ya musanta cewa malamai 500 daga Arewa sun amince da sake zaɓen Tinubu a 2027, yana mai cewa ba a taɓa tattauna batun ba.
Matawalle Political Movement ta taya Musulman Zamfara da Najeriya murnar Mauludi, tare da kira ga Musulmi su yi koyi da koyarwar Annabi Muhammad.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari