![Ndume: Maganar Sheikh Daurawa kan matsawa talaka a mulkin Tinubu ta tada ƙura](https://cdn.legit.ng/images/560x315/02ef4a6a3b654eed.jpeg?v=1)
Malamin addinin Musulunci
![Ndume: Maganar Sheikh Daurawa kan matsawa talaka a mulkin Tinubu ta tada ƙura](https://cdn.legit.ng/images/560x315/02ef4a6a3b654eed.jpeg?v=1)
![Wasu manyan malamai daga Kano da jihohi 6 sun biyo hanyar dawo da zaman lafiya a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/7c2c8660dba7e1cb_w.jpeg?v=1)
![Tsohon shugaban kasa Janar IBB ya gano hanyar gyara Najeriya daga tushe](https://cdn.legit.ng/images/360x203/0fe108f00fb439ff.jpeg?v=1)
![Sheikh Kabiru Gombe ya yi magana kan zanga zangar da matasa ke shirin yi a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/76e07f4f99d02770.jpeg?v=1)
![Hana zanga zanga: Malamai sun gana da Tinubu, an gano duka abubuwa 3 da aka tattauna](https://cdn.legit.ng/images/360x203/57aef8ad7faf84e2.jpeg?v=1)
![Muhimman abubuwa 5 da ya kamata kowane Musulmi ya sani kan Ranar Ashura](https://cdn.legit.ng/images/360x203/014f26470cf6002f.jpeg?v=1)
![Shehin malami ya musanta karbar N16m daga Tinubu, ya fadi dalilin ziyartar shugaban kasa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9b39a436d12b8c5f.jpeg?v=1)
Shehin malami, Shiekh, Barista Ishaq Adam Ishaq ya musanta labarin cewa malamai sun karbi kudi har Naira Miliyan 16 daga shugaba Bola Ahmed Tinubu.
![Yadda Sheikh Jafar da wasu malamai suka jagoranci zanga zanga a Kano a 2003](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bedb17cce4bfc717.jpeg?v=1)
Shugaban Jami'ar Al-Istiqama da ke Kano, Farfesa Salisu Shehu ya bayyana yadda suka jagoranci zanga zanga tare da Sheikh Jafar amma ta dawo tarzoma a Kano.
![Ana shirin zanga zanga, shugaban malaman Izala ya fadi wanda za su zaba a 2027](https://cdn.legit.ng/images/190x107/da21d60a27230c20.jpeg?v=1)
Shugaban Malaman kungiyar Izala Sheikh Ibrahim Jalo Jalingo ya bayyana cewa za su sake zaben tiketin Musulmi da Musulmi a zaben shekarar 2027 mai zuwa.
![Bayan sun hana zanga zanga, malamai sun fara maganar ganin Tinubu domin samun mafita](https://cdn.legit.ng/images/190x107/481238f79874626a.jpeg?v=1)
Yayin da magana kan fita zanga zanga ke cigaba da daukan hankula, sheikh Aminu Ibrahim Daurawa da Dr. Jamilu Zarewa sun bukaci malamai su zauna da Bola Tinubu.
![Halal ko haram: Jerin malaman da suka goyi bayan zanga-zanga da wadanda suka hana](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7ddef4168c2e03d3.jpeg?v=1)
Manyan malaman addinin Musulunci a Arewacin Najeriya sun rabu gida biyu kan ko ya halasta a fita zanga-zanga saboda tsananin rayuwa da ake fama a kasar.
![Tsadar rayuwa: Sheikh Gumi ya lissafa ka'idoji 6 na gudanar da zanga zangar lumana](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6c817f1c9feed824.jpeg?v=1)
A yayin da ya yi kira ga gwamnati da ta gaggauta duba bukatun matasan Najeriya, Sheikh Ahmad Gumi ya ba da shawarwari guda shida kan zanga-zangar lumana.
!["Najeriya ba Sudan ba ce": Sheikh Gumi ya karfafi matasa kan shirin zanga-zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/625c719876b3fcc4.jpeg?v=1)
Sheikh Ahmed Gumi ya ce malamai su bar kwatanta Najeriya da Sudan ko Libya saboda ba daya suke ba inda ya ce matasa su yi abin a hankali wurin yin zanga-zanga.
![Shirin zanga-zanga: Za a casu a kan mimbari, malami zai tunkari masu zunguro limaman Jumu'a kasa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ea478bb57cd09426.jpeg?v=1)
Sheikh Adam Muhammad Albanin Gombe ya ce a shirye yake da duk wani maras kunya da zai tunkari malami a kan mimbari kan hana zanga zanga yayin hudubar Jumu'a.
!["Ba ku da tarbiyya": Sheikh Rijiyar Lemo ya caccaki matasa kan zanga-zanga, ya nemo mafita](https://cdn.legit.ng/images/190x107/80d7bcae2e88b02d.jpeg?v=1)
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Sani Umar Rijiyar Lemo ya caccaki matasa kan zanga-zanga inda ya ce ba su da tarbiyya ganin yadda suke cin mutuncin malamai.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari