Addinin Musulunci da Kiristanci
Kungiyar Kwara Inclusion Advocates (KIA) ta sake kiran a samu gwamna Kirista a Kwara a 2027, tana cewa tsarin mulki ya daɗe yana fifita bangare ɗaya.
Bishop Matthew Kukah ya musanta cewa ana zaluntar Kiristoci a Najeriya, yana mai cewa batun kisan kiyashi ko wariyar addini ana tantance shi da niyya.
Godswill Akpabio ya yi godiya ga Ubangiji kan ni'imar da ya yi masa da samun matsayi har zuwa zama Shugaban Majalisar Dattawa bai yiwu ba sai da taimakon Allah.
Primate Elijah Ayodele ya ce akwai manyan mutane biyar da ke bayan ta’addanci a Najeriya, yana gargadin gwamnati ta dauki mataki kafin lamarin ya tsananta.
Wata baiwar Allah ’yar asalin Igbo ta bayyana yadda ta bar Katolika ta karɓi Musulunci, tana mai cewa ta samu natsuwa da cikakkiyar fahimta a sabon addininta.
A labarin nan, za a ji cewa Limamin Cocin Anglican na Ungwan Maijero, Ven. Edwin Achi, ya koma ga Mahaliccinsa a lokacin da 'yan ta'adda ke tsare da shi a daji.
Sheikh Isa Ali Ibrahim Pantami ya karyata zargin kashe-kashe a baya, yana cewa ba ya da hannu kai tsaye ko a kaikaice inda ya gargadi masu yada hakan.
Kungiyar Kare Hakkin Musulmin Najeriya watau MURIC ta sake neman shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gaggauta cire shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan.
Wasu 'yan Iran da suka koma addinin Kirista sun ce ana muzguna musu duk da cewa su Kiristoci ne. Trump ya kori wasu Kiristoci zuwa wasu kasashen duniya.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari