Addinin Musulunci da Kiristanci
Kungiyar matasan Kiristoci ta yi fatali da dokar haramta wa'azi a jihar Niger tana cewa kwata-kwata ba ta dace ba, tana nuna wariya, kuma zalunci ce.
Rundunar yan sanda da ke Lagos ta ce ta wanke babban Faston House on the Rock, Fasto Paul Adefarasin, bayan bidiyon bindiga ya bazu wanda ya tayar da kura.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta sha alwashin dakile talauci gaba daya a fadin Najeriya inda ta ce za ta bi duk hanyar da ta dace domin kawo sauyi a kasa.
Gwamna Umar Bago ya ce dole malamai da limamai a jihar Neja su mika hudubarsu domin tantancewa kafin su yi, abin da ya haifar da martani daga malamai da CAN.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an samu mabiya addinin Katolika masu goyon bayan auren jinsi 1,400 daga ƙasashe 20 sun gudanar da taron ziyara na musamman a Vatican.
Ƙungiyar 'Concerned Muslim Ummah' da ke Kudancin jihar Kaduna a Najeriya ta zargi wasu shugabanni da sauya tarihi, cin moriyar rikici da nuna wariya.
Daruruwan masu zanga-zanga sun yi wa tsohon dan takarar shugaban kasa, Peter Obi ihu a Owerri da ke jihar Imo bayan wata ziyara da ya kai da Nasir El-Rufai.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya jagoranci sallar Juma'a a wani masallaci da kwamishinan ilimin jihar Dr. John D.W. Mamman da Kirista ne ya gina.
Gwamnatin jihar Neja ta kafa dokar hana wa'azi ba tare da lasisi ba. Ana bukatar kowane malami ya nemi izini daga hukumar kula da addini kafin cikar wata biyu.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari