Addinin Musulunci da Kiristanci
Jakadan Amurka a Majalisar Dinkin Duniya, Michael Waltz, ya kai rahoto kan “kisan Kristoci” a Najeriya zuwa kwamitin tsaro na Majalisar domin daukar mataki.
Tsohon shugaban NEPC, Mista Olusegun Awolowo, ya rasu yana da shekara 62a duniya, lamarin da iyalansa suka tabbatar a wata takaitacciyar sanarwa.
Rikici ya barke a shirin Piers Morgan yayin da Ministan Harkokin Waje Yusuf Tuggar ya musanta zargin cewa ana kisan Kiristoci da gangan a Najeriya.
Wasu takardu da suka fito daga ma'aikatar shari'a ta Amurka sun nuna yadda kungiyoyin magoya bayan kafa Biafra suka ja ra'ayin Shugaba Trump ya fara zargin Najeriya.
'Yan bindiga sun bude wuta kan mai uwa da wabi a harin da suka kai cocin Kwara. 'Yan bindigar sun kashe fasto, kuma sun sace masu ibada masu yawa a yayin harin.
Shugaban CAN, Rabaran Daniel Okoh, ya ce suna maraba da shawarar Amurka ta taimaka wa Najeriya wajen kawo ƙarshen kashe-kashe da rashin tsaro a ƙasar.
Kungiyar Musulmai a jihar Edo sun kai gwamnatin jihar a kotu kan mika makarantun gwamnati ga cocin Katolika ba tare da tuntubar sauran bangarori ba.
Cocin Katolika na Wukari a jihar Taraba ta tabbatar da rasuwar Fasto Nicholas Kyukyundu bayan doguwar rashin lafiya, yana da shekara 66 da haihuwa.
Musulunci ya samu karuwa da wata matashiya ta karɓi Shahada a radin kanta, inda malam Adamu Ashaka da Baban Chinedu suka ba ta shawarwari kan kalubale.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari