![Majalisa ta yi alkawarin kawo karshen matsalar fetur kwanan nan](https://cdn.legit.ng/images/560x315/1251111dbb721444.jpeg?v=1)
Yan jihohi masu arzikin man fetur
![Majalisa ta yi alkawarin kawo karshen matsalar fetur kwanan nan](https://cdn.legit.ng/images/560x315/1251111dbb721444.jpeg?v=1)
!["Daukar fetur a jarka zai iya babbake fasinjoji," FRSC ta gargadi masu abubuwan hawa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/1ea88a8b937fdf99.jpeg?v=1)
!["Gwamnati za ta sayar da rijiyoyin mai ga 'yan kasuwa kadai", in ji ministan Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b1e61c5e050a8d83.jpeg?v=1)
![Kurunkus: NSCDC ta yi ram da mota dauke da lita 20, 000 na fetur a Kano](https://cdn.legit.ng/images/360x203/56bc5b3fed09666f.jpeg?v=1)
![Mata Mai ciki ta tsallake rijiya da baya a wata muguwar gobara a Legas](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8b057e9a2576e214.jpeg?v=1)
![Wahalar fetur: NNPCL ya fadi ranar da matatar man Kaduna za ta dawo bakin aiki](https://cdn.legit.ng/images/360x203/846e1d328ef2298e.jpeg?v=1)
![Dillalan fetur sun zargi kamfanin NNPCL da hana su mai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/718f6c94f849bcb6.jpeg?v=1)
Dillalan man fetur sun dora laifin karancin man fetur a Najeriya kan kamfanin NNPCL. Yanzu haka ana sayar da man kan Naira 800 zuwa Naira 1200 a kasar
![Dillalan mai sun fadi lokacin da wahalar fetur da ta mamaye Najeriya za ta kare](https://cdn.legit.ng/images/190x107/915cba91c6f933c4.jpeg?v=1)
Kungiyar dillalan mai (IPMAN) ta magantu kan wahalar man fetur da ake fama da shi a kasar tana mai cewa za a dauki akalla makonni biyu kafin komai ya daidaita.
![‘Yan kasuwa sun yi magana, sun fadi abin da ya jawo fetur yake neman kai N1000](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fea8d2d807a60ea0.jpeg?v=1)
‘Yan kasuwa sun bayyana lokacin da ake tunanin daina ganin layi. Legit ta fahimci akwai layin fetur a irinsu gidajen man AYM Shafa da ke garin Zariya.
![Wahalar Fetur: Kwamitin ko-ta-kwana ya fara aiki kan gidajen mai a jihar Jigawa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/11ce59f65edafb04.jpeg?v=1)
Gwamnatin Jigawa ta fara daukan mataki a kan gidajen mai da suka kulle wurin kafa kwamitin kota kwana. Kwamitin zai rika zagawa domin tabbatar da mai ya wadata.
![Karancin fetur: Dogayen layin mai sun dawo Abuja, Kano da wasu jihohi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/db1432c7e971eae3.jpeg?v=1)
Karancin mai ya janyo dogayen mai a jihohin Najeriya ciki har da Kano, Gombe, Adamawa, Lagos, Anambra da babban birnin Abuja. Masu ababen hawa sun shiga matsala
![Jerin manyan jihohi 10 da farashin litar man fetur ya fi arha a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b6597dd3ca14858f.jpeg?v=1)
Hukumar kididdiga ta ƙasa ta bayyana cewa matsakaicin farashin litar man fetur shi ne N630, mun haɗa masu jerin jihohin da fetur ya fi arha a watan Afrilu.
![Ana harin fetur ya koma N500, ‘yan kasuwa sun ci buri da matatun Fatakwal da Dangote](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d9324b0d3b8f3310.jpeg?v=1)
Farashin man fetur da wasu suke saye a kan N770 zai iya faduwa ba da dadewa ba. Idan matatar Fatakwal ta fara sauke fetur, ana kyautata zaton lita za ta karye a kasa
![Tinubu zai saka Najeriya cikin jerin kasashen duniya masu arziki - Kashim Shettima](https://cdn.legit.ng/images/190x107/dc9c1dc4eed9aa87.jpeg?v=1)
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya ce shgaba Tinubu yana shirin saka Najeriya cikin jerin manyan kasashen duniya masu habakar tattalin arziki
![Ya kamata Najeriya ta nemi kwastomomin gurbataccen manta a Afrika, masani](https://cdn.legit.ng/images/190x107/cfaa7f7c42b18ea9.jpeg?v=1)
Masanin ma'adanan man fetur ya shawarci gwamnatin Najeriya ta fara sayar da danyen man da take hakowa a Afrika don gujewa yin bandaro a kasuwar Turai
Yan jihohi masu arzikin man fetur
Samu kari