Yan jihohi masu arzikin man fetur
A labarin nan, za a ji yadda matatar man Dangote ta fusata bayan ta gano ana yaudarar jama'a wajen sayar masu da fetur da aka samu da sauki a farashi mai tsada.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban rukunin kamfanin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana aniyarsa na gina tashar ruwa mafi girma a Najeriya a jihar Ogun.
Yayin da ake ta bikin babbar sallah a Najeriya, yan kasuwar man fetur sun rage farashin litar mai don jawo hankalin masu saya da ƙara gasa a kasuwa.
Za a ji cewa Mohammed Abacha ya fara daukaka kara kan hukuncin da ya hana shi mallakar rijiyar mai ta OPL 245 da ke hannun kamfanonin Agip and Shell.
Gwamnatin Neja karkashin gwamna Umaru Bago ta bukaci Aliko Dangote ya hada kai da ita domin hako mai a jihar a yankin Bida, Dangote zai zuba jari a Neja.
China na sha'awar lithium na Najeriya saboda yawan jama’a, karfin tattalin arziki da matsayin jagorar kasuwanci a Yammacin Afirka, in ji Gwamna Sule.
Yayin da ake fama da matsaloli daban-daban game da hakar man Kolmani a bakin iyakar Gombe da Bauchi, gwamnatocin jihohin 2 sun gana da wakilan NNPCL.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da cigaba da hako man fetur a Kolmani da ke iyakar jihohin Gombe da Bauchi. Ministan man fetur ne ya bayyana haka a Alkaleri.
Kamfanin Dangote ya sake rage farashin man fetur zuwa N825, daga 835 a matatar mansa da ke Legas don bai wa 'yan Najeriya damar sayen fetur din a farashi mai sauƙi.
Yan jihohi masu arzikin man fetur
Samu kari