Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai
A safiyar Larabar nan ne ake samun labari cewa Gwamnan Ondo ya mutu. Mai girma Rotimi Akeredolu ya cika ne bayan fama da doguwar jinya a asibitin kasar waje.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya maida hankali a kan kauyuka, Kaduna za ta kashe N458bn a kasafin 2024. Mai girma Sanata Uba Sani ya kai kasafin gaban majalisa.
Wata kungiya ta yi ikirarin cewa Nasir El-Rufai, tsohon gwamnan Kaduna yana shirya makirci don kawo cikas ga gwamnatin Bola Tinubu ta hanyar amfani da dansa Bello.
Muhammadu Sanusi II da fitattun ‘Yan siyasa da masu mulki sun ziyarci Tudun Biri bayan kashe mutane. Mun jero gudumuwar da manya su ka bada bayan harin da aka kai.
Jama’a suna ta tofa albarkacin bakinsu da aka ga Nasir El-Rufai tare da tsohon shugaba kasa. El-Rufai ya yi kus-kus da tsohon shugaban kasa Janar Ibrahim Babangida.
Bayan ziyarar da ya kai zuwa Tudun Biri, Malam Nasir El-Rufai da mutanensa sun je Daura. Watanni da barin mulki, tsohon Gwamna El-Rufai ya hadu da Muhammadu Buhari.
Wata kungiyar matasan Arewa sun yi ikirarin cewa akwai wani shiri da suka gano na gurgunta 'yan siyasar Arewa don cimma wata manufa a zaben 2027.
Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya tabbatar da cewa kamfaninsu mai suna Afri-Venture Capital Company Ltd zai fara aiki a Junairun shekarar 2024.
An zargi kamfanin simintin Dangote da rushe makarantar gwamnati saboda hako ma’adanai. Kamfanin Dangote ya rushe makarantar ne ba tare da sanar da hukuma ba.
Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai
Samu kari