Yahaya Bello
Gwamna Usman Ododo na Kogi ya bayyana uban gidansa, Yahaya Bello a matsayin babban jigo a yain da ya ke taya shi murnar cika shekaru 49 da haihuwa.
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta bayyana cewa ta kasa cafke Yahaya Bello ne saboda akwai wasu manya da suke ba shi kariya.
An samu tsaiko a kokarin kawo Yahaya Bello, tsohon gwmanan jihat Kogi gaban kotu domin ya fuskanci shari'a kan badaƙalar N80bn, an ɗage zaman zuwa 27 ga Yuni.
Tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello bayan guje-guje da hukumar EFCC, zai gurfanar da kansa a gaban Babbar Kotun Tarayya a gobe Alhamis 13 ga watan Yuni a Abuja.
Gwamnatin jihar Kogi ta sanar da ceto sauran daliban Jami’ar CUSTECH guda takwas da aka sace a jihar a farkon watan Mayu bayan hallaka biyu daga cikinsu.
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Kogi ta tabbatar da Ahmed Usman Ododo a matsayin zababben gwamnan jihar. Ta yi watsi da karar jam'iyyar SDP.
Atiku Abubakar Isah bai ganin Yahaya Bello zai iya karbar shugabancin APC a wajen Abdullahi Ganduje. Duk da kalaman nasa, bai jin tsoron komai domin haka abin yake.
Gwamnan jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo, ya ziyarci shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu domin yi masa bayani kan halin tsaro a jihar Kogi da kuma wasu abubuwa.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Kogi da ke zamanta a Abuja ta kammala sauraron karar da Ajaka ya kalubalanci nasarar Gwamna Ahmed Ododo.
Yahaya Bello
Samu kari