Akwatin zabe
Ana shirin fito da wasu sauye-sauye da za a iya kawowa dokar zabe. Da zarar 'yan majalisa sun yi nasara, yadda ake shirya zabe zai canza a Najeriya.
Hukumar zabe ta ƙasa INEC ta ce wasu 'yan daba sun hargiza zaben cike gurbi da jami'an hukumar ke gudanarwa a jihar Enugu, an lalata kayayyakin zabe gaba daya.
A karon farko an dage zaben shugaban kasa a Senegal, Shugaba Sall ya sanar da hakan cikin jawabi da ya fitar inda ya ce bincikar wasu alkalai yasa ya dauki matakin.
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta sanar da samun nasarar cafke wasu da ake zargin ƴan daba ne da ke shirin farmakar jami'an hukumar zaɓe a zaɓen da ake a jihar
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta yi kuskuren cire sunan PDP a jerin jam'iyyu yayin da ake rarraba kayan zaben cike gurbi da ake shirin yi a ranar Asabar.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta saka ranar 3 ga watan Faburairun 2024 don sake zabe saboda cike gurbin kujerun da suke babu kowa a fadin kasar.
Wani babban jigo a jam'iyyar SDP ya bukaci shugaban kasa Bola Tinubu da ya kori shugabannin hukumar zabe ta kasar tare da gurfanar da Farfesa Yakubu.
Yanzu nan labari ya zo cewa Hukumar INEC ta bada sanarwar dakatar da zaben sabon gwamna a wasu daga cikin bangarorin jihar Kogi kamar yadda wasu su ke kira.
Hukumar Zabe mai Zaman Kanta, INEC ta bayyana ranar 4 ga watan Yuli zuwa 5 ga watan Agusta a matsayin ranar da za a sake duba sakamakon zaben da aka gudanar.
Akwatin zabe
Samu kari