Akwatin zabe
Majalisar wakilai ta yi karin haske kan maganar dawo da zaben 2027 zuwa 2026. Hon. Adebayo Balogun ya ce za a dwo da zaben baya ne domin kammala shari'ar zabe.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta, Farfesa Joash Amupitan ya ce zai yi sahihin zabe a 2027 ta inda duk wanda ya fadi zai taya wanda ya lashe murna.
An gudanar da zanga zanaga da kone kone, ciki har da kona ofishin jam'iyyar mai mulki. Dan adawa, Issa Tchiroma Bakary ya yi ikirarin kayar da Paul Biya.
Dan adawar kasat Kamaru, Issa Tchiroma Bakary ya ce ya lashe zaben shugaban kasar da aka yi. Ya bukaci Paul Biya ya kirashi a waya ya taya shi murnar lashe zaben.
Farfesa Mahmood Yakubu ya kusa kammala wa'adinsa a shugabancin hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC). An yi duba kan wadanda za su maye gurbinsa.
Jam'iyyar APC ta zargi tsohon gwamna Gbenga Daniel da cin amanar jam’iyya a zaben cike gurbi, inda ya umurci magoya bayansa su goyi bayan jam'iyyar PDP.
INEC ta yi karin haske kan dalilin samun mafi yawan masu rajistar kada kuri'a ta yanar gizo. INEC ta yi magana ne bayan jorafin da jam'iyyar adawa ta ADC ta yi.
Hukumar INEC ta tabbatar da fara rijistar masu zabe a fadin kananan hukumomi 774 da ke Najeriya da cibiyoyi na musamman, ta bayyana abubuwan da za a yi.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan Kano ta samu nasarar damke wadansu miyagun matasa dauke da makamai da ake zargin 'yan daba ne a jihar.
Akwatin zabe
Samu kari