Akwatin zabe
Samia Suluhu Hassan ta lashe zaben shugaban kasar Tanzania. An sanar da sakamakon zaben ne a yau Asabar. Za a rantsar da Samia Suluhu Hassan yau Asabar.
Fitaccen malamin Ilorin, Sheikh Jamiu Amiolohun, ya gargadi ‘yan Najeriya da su guji sayar da kuri’a, yana cewa masu karɓar kuɗin siyasa za su fuskanci fushin Allah.
Gwamnatin shugaba Paul Biya na Kamaru ta ce za ta gurfanar da jagoran 'ya adawar kasar da ya ce ya lashe zaben shugaban kas, Issa Tchiroma Bakary kan tarzoma.
Gwamnatin Kamaru ta sanar da cewa za ta gurfanar da matasa akalla 20 da aka kama a kotun soja kan zanga zangar bayan zaben shugaban kasa saboda tayar da tarzoma.
Jagoran jam'iyyar NNPP, Olufemi Ajadi Oguntoyinbo ya yi gargadi kan neman dawo da zaben 2027 zuwa 2026. Ya ce lamarin zai kawo matsaloli da dama a Najeriya.
Babban dan adawa a kasar Kamaru, Issa Tchiroma Bakary ya ce zai kalubalanci shugaba Paul Biya wajen fitar da sakamakon zabe da ya nuna shi ya yi nasara.
Adelabu ya ce hadin kai ne zai dawo da APC mulki a Oyo, ya yi alkawarin kammala tashoshin wuta uku, gyaran hanyoyi da hadin kai da TAMPAN da OAPs.
Majalisar wakilai ta yi karin haske kan maganar dawo da zaben 2027 zuwa 2026. Hon. Adebayo Balogun ya ce za a dwo da zaben baya ne domin kammala shari'ar zabe.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta, Farfesa Joash Amupitan ya ce zai yi sahihin zabe a 2027 ta inda duk wanda ya fadi zai taya wanda ya lashe murna.
Akwatin zabe
Samu kari