Tsadar Mai
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta jawo an samu 'dan ragi a farashin litar man fetur a wasu daga cikin jihohin kasar nan bayan an samu sauki a duniya.
Mai ba Shugaban ƙasa shawara Bayo Onanuga ya ce Bola Tinubu ya “sadaukar da rayuwarsa” domin ceton Najeriya daga durƙushewar tattalin arziki da rikicewa.
NALPGAM ta yi gargadin cewa tashin farashin gas da ƙarancin kaya na iya haddasa matsalar ƙaranci tare da ƙara wa ‘yan Najeriya wahala. Farashin 1kg ya koma N2000.
Farashin danyen mai na Brent ya sauka zuwa dala 105 yayin da ake ci gaba da tattaunawar sulhu tsakanin Amurka da Iran kan rikicin Gabas ta Tsakiya.
Ministan kudi Taiwo Oyedele ya tabbatar da cewa gwamnatin Bola Tinubu ba za ta dawo da tallafin mai ba duk da koke-koken da ake yi kan tsadar fetur.
Matatar Dangote ta ƙara farashin litar fetur zuwa N1,350, wanda ke nuna ƙarin N75 a mako guda. Wannan na faruwa ne sakamakon matsin lamba na danyen mai da sufuri.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin Najeriya karkashin kamfanin mai na NNPCL ta kara kudin danyen mai a kasuwar duniya saboda yakin Iran da Amurka.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya tambayi dalilin ci gaba da karbar bashi duk da cire tallafin mai, yana gargadin cewa rashin daidaito na iya lalata ribar.
A labarin nan, za a ji sojojin Amurka da na Iran na ci gaba da aikin tare jiragen mai da ke ƙoƙarin wuce wa ta mashigar ruwan Hormuz, Wanda ya daga farashin fetur.
Tsadar Mai
Samu kari