Tsadar Mai
Wani jami'i matatar Dangote ya sanar da cewa yana fatan farashin man fetur zai sauko a Najeriya bayan cimma yarjejeniyar Amurka da Iran da bude Hormuz.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa sun cimma yarjejeniya da Iran a ranar Lahadi, 14 ga Yunin 2026. Za a bude Hormuz. Mai ya fara sauka a duniya.
Reno Omokri ya ce kudin da gwamnatin Bola Tinubu ta samu bayan cire tallafin mai sun taimaka wajen kara ajiyar kudaden waje zuwa dala biliyan 50.26.
Hauhawar farashin gas a Abuja ya tilasta wa gidaje da masu sana’o’in abinci komawa amfani da gawayi da itace yayin da mazauna suka bukaci gwamnati ta dauki mataki.
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta kara samun karfi a Najeriya bayan an yi nasarar fara tace gangar danyen mai 700,000 bayan ta fadada aikinta.
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta jawo an samu 'dan ragi a farashin litar man fetur a wasu daga cikin jihohin kasar nan bayan an samu sauki a duniya.
Mai ba Shugaban ƙasa shawara Bayo Onanuga ya ce Bola Tinubu ya “sadaukar da rayuwarsa” domin ceton Najeriya daga durƙushewar tattalin arziki da rikicewa.
NALPGAM ta yi gargadin cewa tashin farashin gas da ƙarancin kaya na iya haddasa matsalar ƙaranci tare da ƙara wa ‘yan Najeriya wahala. Farashin 1kg ya koma N2000.
Farashin danyen mai na Brent ya sauka zuwa dala 105 yayin da ake ci gaba da tattaunawar sulhu tsakanin Amurka da Iran kan rikicin Gabas ta Tsakiya.
Tsadar Mai
Samu kari