Tsadar Mai
EFCC ta kwato kudaden harajin NDDC har N115bn da $84m da kamfanonin mai suka sakankance basu biya ba. An fada wa majalisa yadda jami’an EFCC suka karbo N200bn.
Ministan Kudi Taiwo Oyedele ya ce gwamnatin tarayya za ta bayyana yadda aka kashe kuɗaɗen da aka ceto bayan cire tallafin fetur da na musayar kuɗaɗen waje.
Farashin man fetur ya faɗi sosai bayan dakatar da hare-haren Amurka da Iran, amma masana sun yi gargadin cewa rikicin Gabas ta Tsakiya bai ƙare ba.
Hukumar NUPRC ta buɗe fagen takara don ba da lasisin hakar mai da iskar gas a Nijeriya! Kamfanoni da dama na gaba-da-gaba don samun tubalan mai guda 50
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin mai na kasa NNPCL na fuskantar manya-manyan zarge-zarge da suka danganci kudi wanda yawansu ya tasamma biliiyoyin Naira.
A labarin nan, za a ji cewa rikicin da ya kara kunno kai a tsakanin Amurka da Iran bayan kalaman Trump ya fara taba farashin danyen mai a kasuwar duniya.
Matatar Dangote da sauran manyan masu kasuwancin mai sun rage farashin fetur da dizal, yayin da gwamnati ta bukaci karin saukin farashi ga 'yan Najeriya.
A labarin nan, za a ji dalilin da ya hana raguwar farashin litar man fetur a duk da farashin ya sauko sosai a kaswuar duniya bayan saukin yakin Gabas ta Tsakiya.
Gwamnatin Najeriya ta bukaci 'yan kasuwa su sauke farashin man fetur bayan saukar farashin danyen mai a Najeriya. Ministan mai ne ya yi kiran a Abuja.
Tsadar Mai
Samu kari