Tsadar Mai
Matatar Aliko Dangote da ke Legas ta kara farashin litar man fetur zuwa N1,200 kan kowace lita duk da faduwar farashin danyen mai a kasuwannin duniya.
Kenneth Okonkwo ya ce shirin Atiku na rage farashin man fetur idan ya lashe zaɓen 2027 ba zai koma tsohon tsarin tallafi ba, zai dogara kan matatun cikin gida.
’Yan Najeriya sun nemi kamfanonin siminti su yi bayanin tsadar kayan ginin, masana suka ce farashin buhu mai kilo 50 ya kamata ya kasance tsakanin N7,000 da N8,000.
Jigon APC ya kalubalanci Atiku kan alkawarinsa na dawo da tallafin man fetur, yana neman ya bayyana yadda zai samar da kudin tallafin a shekarar 2027
Atiku Abubakar ya sauya matsayinsa kan tallafin man fetur, yana cewa zai dawo da shi idan ya lashe zaben 2027, yayin da mai magana da yawunsa ya kare matakin.
Fadar Shugaban Ƙasa ta soki Atiku Abubakar kan alkawarinsa na dawo da tallafin man fetur, yayin da Wike ya zarge shi da sauya matsaya saboda siyasa.
Gwamnatin tarayya ta ce sayar da fetur kan N200 a karkashin tallafi zai hana matatar Aliko Dangote aiki tare da jefa Najeriya cikin karancin mai.
Ministan kudi, Taiwo Oyedele ya ce cire tallafin man fetur ya samar wa Najeriya Naira tiriliyan 15.8 tsakanin Yuni 2023 da Disambar shekarar 2025.
Bola Tinubu ya ce kudaden cire tallafin man fetur na biyan albashi da tallafa manyan hanyoyi, yayin da NUPENG ta bukaci farfado da matatun mai da ma'ajiyoyi.
Tsadar Mai
Samu kari