Tsadar Mai
Attajirin dan kasuwa a Afirka, Alhaji Aliko Dangote, ya yi wasu zarge-zarge game da badalakar cin hanci da rashawa da ya alakanta da hukumomin NMDPRA da NUPRC.
Matatar Dangote ta fara sayar da litar man fetur a kan ₦739 a gidajen mai na MRS sama da 2,000 a Najeriya, domin rage tsadar mai da wahalar rayuwa.
Tsohon Ministan wasanni da matasa, Solomon Dalung, ya ragargaji shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan matakin da ya dauka na cire tallafin man fetur.
Majiyoyi sun ce farashin danyen mai ya fadi zuwa kasa da dala $60 kan kowace ganga karo na farko tun watan Fabrairun shekarar 2021 wanda ya rikita kasuwanni.
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin mai na kasa NNPCL ya tabbatar da cewa wani bututun mai a jihar Delta, tare da fadin halin da ake ciki bayan lamarin.
'Yan Najeriya sun rage sayen man fetur a Nuwamba, 2025, inda aka sayi iya lita biliyan 1.59 duk da karin samarwa da man da aka samu daga matatar Dangote.
Sabuwar takaddama ta barke tsakanin gwamnonin Najeriya da NNPCL kan zargin rashin tura dala biliyan 42.37, lamarin da ya kai ga umarnin zaman sulhu.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar ma'aikatan mai ta kasa, PENGASSAN ta bayyana yadda ta ke kokarin shawo kan Dangote don biyan wasu injiniyoyin matatar mansa.
Farashin man fetur ya sauka zuwa N840 a matatar Dangote da wasu manyan dillalan Najeriya bayan saukar farashin gangar danyen man Brent zuwa kusan $62.
Tsadar Mai
Samu kari