Tsadar Mai
A labarin nan, za a ji gidajen man da matatar Dangote ta amince ta yi kasuwanci da su, inda za su rika daukar man fetur a kan N774 a kan kowace lita.
Wasu gidajen mai a Legas-Ibadan sun rage farashin fetur zuwa ₦812. Gasar matatar Dangote da man waje ta janyo ragin farashin lita a Mowe da Ibafo a makon nan.
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta bayyana fargaba a kan yiwuwar tashin farashin litar man fetur zuwa akalla N1000 nan ba da jima wa ba.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kamfanin mai na kasa, Bayo Ojulari ya bayyana dalilan da suka jawo durkushewar mamatun mallakin gwamnati a Najeriya.
Wasu takardun FBI sun fallasa yunƙurin Jeffrey Epstein na cinikayyar danyen mai a Najeriya, tare da shakku kan yarjejeniyar da ta shafi manyan mutane.
A labarin nan, za a ji cewa kotu da ke Birtaniya ta ci gaba da sauraron karar da aka shigar a kan tsohuwar Ministar man fetur, Diezani Alison-Madueke.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar mana da cewa farashin wasu muhimman kayan abinci ya sake sauka a kasuwannin Babban Birnin Tarayya (FCT), Abuja.
'Yan kasuwa sun sauke farashin man fetur kasa da na matatar Dangote bayan gasa ta tsananta a kasuwa. Hakan na zuwa ne bayan jama'a na zuwa gidajen mai masu rahusa.
A labarin nan, za a ji cewa attajirin Afrika, Alhaji Aliko Dangote ya kara shigar da karar Farouk Ahmed da ya jagoranci hukumar NMPDRA gaban hukumar yaki da rashawa.
Tsadar Mai
Samu kari