Tsadar Mai
Babbar jam'iyyar adawa a Najeriya, PDP, ta yi kira da a ba mata dama suɓwarware matsalolin da suka addabbi ƙasar nan, saboda a cewarta maza sun gaza.
Gwamnan jihar Kebbi, Kwamred Nasir Idris ya sanar da shirin fara rabon kayan abinci domin rage radadi a jihar yayin da ake cikin wani mawuyacin hali a Najeriya.
Fitaccen Fasto, Elijah Ayodele ya ba Shugaba Bola Tinubu shawara kan yawan tafiye-tafiye zuwa kasashen ketare inda ya ce ya kula da lafiyarsa yafi komai muhimmanci.
Hadimin shugaba Tinubu a bangaren yada labarai, Ajuri Ngelale ya bayyana irin halayen shugaban wurin inganta kasar Najeriya inda ya ce bai taba ganin irinsa ba.
Rundunar 'yan sanda a Legas da Hukumar NEMA sun tsaurara tsaro a wuraren adana abinci yayin da ake cikin wani mawuyacin hali da fashe-fashen rumbunan kayan abinci.
Majalisar Dattawa ta amince ta bukatar Shugaba Tinubu da ya nema a wurinta kam nadin Raheem Amidu da kuma Fasuwa Abayomi a matsayin kwamishinoni a hukumar NPC.
Yayin da ake fama da tsadar kaya a Najeriya, Oba na Iwoland, Abdulrosheed Akanbi ya bukaci Shugaba Tinubu ya samar da hukumar kayyade farashin kaya.
Yayin da ake cikin halin kunci a Najeriya, dan takarar shugaban kasa, Farfesa Kingsley Moghalu ya bayyana cewa za a kwashe shekaru uku zuwa biyar a cikin matsi.
Hukumar Kwastam ta yi nasarar cafke wata tirela makare da buhunan wake fiye da 400 da ke shirin fitar da shi zuwa kasashen ketare ba bisa ka'ida ba.
Tsadar Mai
Samu kari