
Tsadar Mai







Matatar Ɗangote ta bayyana cewa ta yi rago sosai a karin farashin man fetur da ta yi a baya-bayan nan, inda ta fadi wuraren da za sane shi a kasa da ₦1,000.

Kungiyar IPMAN ta ce karin haraji daga NMDPRA ya janyo tsadar mai a kasuwa, inda farashin litar mai zai iya kaiwa N1,050 musamman ma a jihohin Arewa.

Farashin danyen mai ya kara kudi zuwa $81 saboda takunkumin Amurka kan Rasha. Masana suna fargabar karancin mai yayin da China da India ke neman mai daga Afrika.

Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma ya ce cire tallafin man fetur rahama ce ga gwamnatocin jihohi saboda suna samun karin kudi domin gudanar ayyukan ci gaba.

Rahotanni sun bayyana cewa an samu karin farashin dauko mai daga rubunan ajiyarsu, wanda ya sa ake fargabar wannan zai jawo karin farashin fetur.

An bayyana hanyoyin da aka tsaya domin talakawan Najeriya da kuma ma'aikata da kananan 'yan kasuwa ta yadda za su more wajen sayen kayayyakin amfani.

Matatar man Dangote, kamfanin Heyden da Ardova sun haɗu don samar da mai mai araha. Wannan haɗin gwiwar zai rage farashi da magance ƙarancin mai a Najeriya.

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya dauki alkawarin kawo karshen hauhawar farashi da kawo karshen wahala da jama'a ke ciki tun bayan hawansa kujerar shugabancin kasar.

Tsohon shugaban majalisa, Sanata Ahmad Lawan ya bayyana bukatar shugabanni su tabbatar da daukar matakan kawo karshen yunwa da ta addabi al'umar kasar nan.
Tsadar Mai
Samu kari