Labaran kasashen waje
Rasha ta ce za ta zauna cikin shirin nufar Lithuania da makaman nukiliyarta idan ƙasar ta karɓi wasu makaman nukiliya daga tarin makaman ƙawayenta na kungiyar NATO.
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya gargadi magoya bayansa na Jam’iyyar Republican cewa za su “shiga wuta” idan ba su fito sun yi zaɓe a zaɓen tsakiyar wa’adi ba.
Shugaba Donald Trump, ya yi hasashe yaƙin da ake yi tsakanin Amurka da kasar musulunci ta Iran zai ƙare bayan zaɓen tsakiyar wa’adin Amurka na watan Nuwamba, 2026.
Iran ta samu mafi yawan sabsbbin rijiyoyin iskar gas da aka gano a duniya tun daga 2025 zuwa 226, inda adadin da aka gano ya kai kafa cubic tiriliyan 17.5
Jiragen yaƙin kasar Saudiyya sun kai hare-haren sama kusan 40 kan wasu yankunan a biranen Taiz, lardin Hodeidah, Al-Jawf da Marib da ke kasar Yamen.
Rahotanni daga majiyoyi msu alaka da kungiyar Houthi ya ruwaito cewa jiragen yakin Saudiya na kai hare-haren sama a wasu larduna daban-daban na kasar Yemen.
Jirgin yaki kirar F-4 Phantom ya fadi ranar Asabar a wani sansanin soji da ke wajen birnin Athens na kasar Girka yayin wani babban baje kolin jiragen sama.
Shugaba Donald Trump ya zargi jam'iyyar Democrats da son Amurka ta sha kashi a yakin kasar musulunci ta Iran yayin da amincewar jama'a da gwamnatinsa ke raguwa.
Fadar White House ta karyata jita-jitar mutuwar Donald Trump bayan sanarwar wani taron manema labarai da JD Vance zai gudanar ta haifar da ce-ce-ku-ce.
Labaran kasashen waje
Samu kari