Labaran kasashen waje
Gwamnatin kasar Equatorial Guinea ta yi murabus. Mataimakin shugaban kasar ya sanar da cewa gwamnatin ta yi murabus kan rashin yin abin a zo a gani.
An samu jerin abubuwan har guda 18 cikin muhimman yarjeniyoyin da kasashen Amurka suka yi da Iran domin kawo karshen yakin da suka yi a Gabas ta Tsakiya
Miliyoyin masu amfani da Facebook da Instagram sun fuskanci matsala bayan dandalin Meta ya samu tangarda da ta shafi shiga da aika sakonni a ranar Juma'a.
Hukumar IAEA ta bayyana yadda aka gudanar da aikin kwashe sinadarin Uranium daga Venezuela zuwa Amurka cikin tsauraran matakan tsaro domin kauce wa barazana.
Sabbin hare-haren kyamar baki a Afirka ta Kudu sun haddasa tashin hankali tsakanin kasar da Najeriya, Ghana da sauran kasashen Afrika. An fara kwaso mutane.
Gwamnatin Kano ta bukaci karin hadin gwiwa da Tarayyar Turai domin bunkasa ci gaban birane, tattalin arziki da samar da ingantacciyar rayuwa ga al’umma.
Najeriya ta dage jigilar ‘yan kasar daga Afirka ta Kudu zuwa ranar Laraba bayan karuwar hare-haren kyamar baki, yayin da sama da mutum 1,000 suka nemi dawowa gida.
Dan wasan Denmark Christian Eriksen ya razana duniya bayan ya yanke jiki ya suma a wasa da Ukraine, amma likitoci sun tabbatar da yana cikin koshin lafiya.
An cafke fitaccen limamin Sunni a Burkina Faso bayan ya soki wata sabuwar dokar addini da gwamnatin mulkin soja ƙarƙashin Ibrahim Traoré ta kafa.
Labaran kasashen waje
Samu kari