Labaran kasashen waje
Rundunar juyin juya hali ta Iran ta dauki matakin rufe mashigar ruwa ta Hormuz biyo bayan hare-haren da Amurka da kai wasi biranen kasar ta Musulunci.
Ƙasashen Afirka 10 sun kammala fafatawarsu a gasar Kofin Duniya ta FIFA 2026. Legit Hausa ta yi nazarin yadda kowacce ƙasa ta taka rawar gani, nasarori da kalubale.
Macizai masu dafi ciki har da Cobra sun fara ciwon mutane bayan ambaliyar ruwa ta koro su daga gonakin da ake kiwonsu a kasar China, an fara aikin ceto.
Brazil da Jamus ne ke kan gaba a jerin ƙasashen da suka fi cin ƙwallaye a tarihin Kofin Duniya, yayin da Argentina da Faransa ke kara matsowa gaba a gasar 2026.
Kasar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa matukar sai ta mika wuya sannan za a zauna lafiya, yakinta da Amurka ba zai taba karewa ba, ta ce ta shirya kare kanta.
Rundunar Juyin Juya Halin Musulunci ta Iran (IRGC) ta kaddamar da hare-hare kan Kuwait da wasu kasshe 3 da nufin lalata sansanonin Amurka a Gabas ta Tsakiya.
Dan majalisar dokokin kasar Amurka, Riley Moore ya zargi wadanda ya kira da Fulani masu dauke da makamai da yiwa kiritoci kisan kare dangi a Najeriya.
Rahotanni daga kafar yada labaram Iran sun nuna cewa akalla sojojin Iran takwasne suka mutu a hare-haren da Amurka ta kai bayan karya yarjejeniya.
Iran ta zargi Amurka da karya yarjejeniyar tsagaita wuta bayan hare-haren da aka kai a mashigar Hormuz da kuma dawo da takunkumin fitar da man fetur na Iran.
Labaran kasashen waje
Samu kari