Labaran kasashen waje
Wata 'yar Najeriya dake aikin koyarwa a kasar Japan ta nuna takaicinta kan yadda dalibanta ke kiranta da biri saboda nuna banbancin launin fata. Tace ta gaji.
Gwamnatin Tarayya ta ƙaryata jita-jitar sanya hannu a auren jinsi karkashin yarjejeniyar Samoa inda ta ce babu wannar maganar kwata-kwata a cikin tsarin.
An samu cece-ku-ce kan yarjejeniyar Samoa da gwamnatin Najeriya ta sanyawa hannu a makon da ya wuce. Legit ta fayyace gaskiya kan abin da yarjejeniyar ta kunsa.
A yayin da wa’adin Shugaba Bola Tinubu a matsayin shugaban kungiyar ECOWAS ke karewa a ranar 7 ga Yuli, 2024, shugabanni kungiyar za su zabi sabon shugaba a Abuja.
An kawo rahoton da ya bayyana cewa, sojin Isra'ila sun kai farmaki kan makarantar majalisar dinkin duniya a Gaza. Hakan ya kai ga mutuwar mutane da dama.
Jam'iyyar Labour a Ingila ta yi nasarar samun kujeru mafi rinjaye a zaben 'yan majalisa da aka yi a Ingila. Keir Starmer ne ya bayyana a sabon firayim minista.
An samu asarar rayuka bayan aukuwar turmutsitsi a wurin wani taron addini a kasar Indiya. Da yawa daga cikin mutanen da suka rasa ransu mata ne da yara.
Kakakin majalisar dokokin Najeriya ya yi kira ga majalisar kasashen yammacin Afrika kan magance manyan matsalolin da yankin ke fuskanta domin samun cigaba.
Abin da ya faru a Kenya, darasi ne ga Najeriya a ra'ayin Sanata Shehu Sani.Sanatan ya ankarar da talakawa irin karfin da suke da shi na juya gwamnati.
Labaran kasashen waje
Samu kari