
Labaran kasashen waje







Wani ɗan Najeriya da ya koma ƙasar waje ya koka kan halin da ya tsinci kan sa a ciki, yace ya kasa samun aikin yi domin haka gida zai dawo kuɗin jirgi yake nema

Wani bawan Allah dan kasar China da ya tafi ya bar matarsa da da dan shekara 33 ya dawo rayuwarsu a talauce kuma yana son su bashi wani kaso na cikin gidansu.

Alhaji Aliko Dangote ya samu kudin da sun kai Naira Biliyan 460 a cikin sa’a 24. Arzikin Attajirin kasar Najeriyan ya fi na Alexey Mordashov da Alisher Usmanov.

Wata kyakkyawar budurwa ta dauki hankula sosai bayan bayyanar bidiyonta tana tafiya tare da zakuna. Mutane da dama sun cika da mamaki bayan ganin bidiyon nata.

Shugaban ƙasar Turkiyya, Recep Tayyip Erdogan, ya bayyana adadin yawan mutanen da suka rasa ransu da waɗanda suka samu raunika a girgizar ƙasae da ta auku.

Kasar Amurka ta bayyana tsoron satar bayanai daga manhajar TikTok, ta ce za ta tabbatar da an daina amfani da manhajar kawai kowa ma ya huta a cikin kasar.
Labaran kasashen waje
Samu kari