Labaran kasashen waje
Jagoran Iran Mojtaba Khamenei ya nada manyan kwamandojin soji shida a sabbin mukamai, yayin da ake hasashen Mohsen Rezaee zai taka rawa a tattaunawar kasar.
Burkina Faso, Mali da Niger sun caccaki Tinubu bayan ya alakanta matsalar tsaron Najeriya da rikicin Sahel, suna cewa kasashen na fuskantar maƙiyi ɗaya.
Ayatollah Mojtaba Khamenei ya nada tsoffin manyan jami’an IRGC, Mohsen Rezaee da Mohammed Bagher Zolghadr, a manyan mukaman siyasa a kasar musulunci ta Iran.
Akalla sojojin Jamhuriyar Nijar 42 sun mutu a hatsarin mota kusa da Madaoua bayan kammala horon da aka yi masu, yayin da wasu 18 ke cikin mawuyacin hali.
Hunter Biden ya ce ciwon dajin da mahaifinsa, Joe Biden ke fama da shi ya bazu zuwa ƙasusuwansa, yana haifar masa da ciwo da raunana jikinsa gaba daya.
Matatar Dangote ta zama babbar mai samar da man jiragen sama ga Turai karo na biyu a jere, inda ta zarce Amurka bayan fitar da tan sama da 400,000 a watan Yuli.
Rahotanni sun nuna Yan Diomande ya zama ɗan Afirka mafi tsadar ciniki a tarihi bayan komawarsa Real Madrid, yayin da Victor Osimhen ya shiga jerin sau biyu.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasar Amurka Donald Trump ya ce akwai haske a cikin yarjejeniyar da ake kokarin cimmawa a tsakanin Amurka da Iran.
Majalisar Dinkin Duniya ta nada Farfesa Rabia Sa’id ta Jami’ar Bayero Kano cikin kwamitin masana 21 da zai yi nazari kan illolin yakin nukiliya da tasirinsa.
Labaran kasashen waje
Samu kari