Labaran kasashen waje
A karon farko an dage zaben shugaban kasa a Senegal, Shugaba Sall ya sanar da hakan cikin jawabi da ya fitar inda ya ce bincikar wasu alkalai yasa ya dauki matakin.
An shiga jimami a kasar Namibia biyo bayan rasuwar shugaban kasar. Hage Geingob ya yi bankwan da duniya ne sakamakon ciwon cutar sankara da yake fama da shi.
Masana sun ce sauyin da aka samu a ECOWAS yana da hadari. Burkina Faso, Mali da Jamhuriyyar Nijar sun fita daga kungiyar ECOWAS da aka yi shekaru kusan 50 ana tare.
Ana tsaka da cece-kuce kan yadda Isra'ila ta kashe mataimakin shugaban Hamas, sun kame tare da tsare biyu daga cikin ahalinsa a yankin Ramallah ta kasar.
Osazuwa Agbonayinma wanda aka fi sani da Zuwa wanda mahaifinsa Agbonayinma Ehiozuwa tsohon dan majalisa ne a Najeriya, ya rasa ransa a Amurka bayan an harbe shi.
Masu zaman kashe wando na shirin karuwa bayan $1 ta kai N1200. ‘Yan Kasuwa sun kuma kwantar da hankalin jama’a a kan yiwuwar karin kudin fetur zuwa N1200.
An ga wani bidiyon wani mutumin da ke jan sallah ya mutu yana tsaka da sallah a wani masallaci a kasar Indonesia. An ga lokacin da aka ci gaba da sallah.
Ana cikin bikin tunawa da mutuwar Qasem Soleimani sai aka kai mummunan harin bam wanda ya hallaka mutum 103 a birnin Iran. Ana ta tunawa da Qasem Soleimani a duniya.
Rahotanni sun bayyana cewa akalla mutane 103 ne suka bakunci lahira a wurim bikin tunawa da janar ɗin rundunar sojan Iran, Qasem Soleimani, wanda aka ƙashe.
Labaran kasashen waje
Samu kari