Yaki da ta'addanci a Najeriya
Waus miyagun 'yan bindiga sun kashe mutum guda tare da sace masallata da dama a wani kazamin hari da suka kai masallaci ana cikin sallah a jihar Kaduna.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta sake koma wa kotu da sababbin tuhume-tuhume a kan Tukur Mamu da ake zargi da hada kai da 'yan Boko Haram.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa hadin gwiwar sojojin Najeriya da Amurka ta yi nasarar halaka tantirin yaran Abu Mainok a yankin Tafkin Chadi.
Hadin gwiwar sojojin Amurka da na Najeriya na ci gaba da haifar da da mai ido, sabon harin da aka kai ya zama ajalin mayakan ISWAP akalla 21 a jihar Borno.
Mai magana da yawun jam'iyyar APC na kasa, Felix Morka ya bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu ya inganta tsaro a Najeriya kuma ya cancanci tazarce a 2027.
A labarin nan za a ji cewa hukumar tsaron fararen kaya ta DSS ta samu nasarar gano wasu miyagun mutane da ke safarar makamai, har da 'yan kasar waje.
Kungiyar SERAP ta bukaci Sakataren Majalisar Dinkin Duniya, Antonio Guterres ya yi amfani da Mataki na 99 domin kai Najeriya Kwamitin Tsaro kan rashin tsaro.
Dakarun sojin Najeriya sun dakile shirin garkuwa da mutane a Kogi, sun kashe dan ta’adda tare da kwato makamai da harsasai masu yawa bayan musayar wuta mai tsanani.
Rahotanni daga wani kauye a karamar hukumar Dutsinma sun nuna cewa akalla mutane 16 ne suka mutu a wani harin yan bindiga bayan sallar Juma'a a Katsina.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari