
Yaki da ta'addanci a Najeriya







Farfesa Charles Chukwuma Soludo ya fitar da jawabin taya murna ga wadanda suka ci zabe. Gwamnan ya bada shawarar a fito da Nnamdi Kanu domin a samu zaman lafiya

An kama wani dan ta'addan Boko Haram da yace ya tuba, amma ya ci gaba da aikata barna kan sojoji ta hanyar kitsa hari kan ayarin jami'an tsaron da ke Borno.

Za ayi karar Tukur Mamu a babban kotun tarayya mai zama a garin Abuja kwanaki bayan an cafke shi. Jaridar nan ta Daily Nigerian ta fitar da irin wannan labari.

Isyaku Ali Danja, dan majalisar tarayya na jihar Kano mai wakiltar Gezawa kan zarginsa da jagorantar yan daban siyasa su tafi su kona ofishin hukumar zabe, INEC

'Yan ta'addan ISWAP 60 ne aka hallaka a lokacin da suka kai mummunan hari a cibiyar tattara sakamakon zabe da ke jihar Borno a jiya Asabar da dare bayan zabe.

Wani sabon rahoton da aka fitar game da kungiyoyin yan ta'adda a duniya, kungiyar yan awaren IPOB ta shiga a matsayi na 10 yayin da Boko Haram da ISWAP na ciki.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari