![Gwamnati tayi damarar komawa kotu cigaba da shari'a da mutum 300 da ake zargi da ta'addanci](https://cdn.legit.ng/images/560x315/944d4236ee5c1036.jpeg?v=1)
Yaki da ta'addanci a Najeriya
![Gwamnati tayi damarar komawa kotu cigaba da shari'a da mutum 300 da ake zargi da ta'addanci](https://cdn.legit.ng/images/560x315/944d4236ee5c1036.jpeg?v=1)
![Matawalle ya samu kariya kan zargin ta'addanci, 'dan siyasa ya kira Turji rikakken maƙaryaci](https://cdn.legit.ng/images/560x315/3b373d3491e61cee.jpeg?v=1)
![Abin da ya sa ba za a taba samun zaman lafiya a Najeriya ba, kungiyar Ibo ta magantu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9aa4eb72927a35b2.jpeg?v=1)
![Karshen alewa: Yan sanda sun dakume kwararren barawo ya na tsakiyar sata a Kaduna](https://cdn.legit.ng/images/360x203/7c2c8660dba7e1cb.jpeg?v=1)
!["Rayuwa a Najeriya da wahala," Malamin addini ya nanata wa Tinubu halin da kasa ke ciki](https://cdn.legit.ng/images/360x203/507abe9af029b02c.jpeg?v=1)
!['Yan bindiga sun kai ƙazamin hari, sun kashe basarake mai martaba da ɗansa a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/bc4fdfb02f22b4a3.jpeg?v=1)
![MNJTF: Dakarun sojoji sun fadi adadin 'yan Boko Haram da suka tuba a cikin mako 1 kacal](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7f78fa22dc9b0c63.jpeg?v=1)
Hukumar dakarun haɗin guiwa na sojoji ta bayyana cewa, aƙalla mayakan Boko Haram 263 ne suka miƙa wuya tare da tuba a cikin sati daya a jamhuriyar Kamaru.
![Gwamnati ta fadi dalilin rokon mazauna Yobe su kauracewa zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f810d07fea361b7c.jpeg?v=1)
Gwamnatin Mai Mala Buni ta roki al'umar jihar Yobe da su guji shiga zanga-zangar gama gari da wasu ke kokarin haɗawa a kasar nan saboda matsin tattalin arziki.
![An kassara ayyukan miyagu, 'yan sanda sun yi ram da masu aikawa 'yan bindiga bayanai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4724db42943775b0.jpeg?v=1)
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta bayyana nasarar damke wasu mutane hudu da ke tattara bayanan sirri kan jama'a su na mikawa masu garkuwa da mutane.
!['Yan bindiga sun je har gida, sun harbe basarake har lahira a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/62b627f32b79bbc1.jpeg?v=1)
Yan fashin daji sun shiga kauyen Kurmin Kare a karamar hukumar Kachia ta jihar Kaduna, sun kashe dagajin kauyen, Ishaya Barnabas kana suka tafi da mutum 3.
![Kano: Gwamna Abba ya ɗauki muhimmin mataki na kawo ƙarshen masu ƙwacen waya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a635d447aa3913a8.jpeg?v=1)
Gwamna Abba Yusuf zai magance rashin adalcin da aka yi a gwamnatin baya, inda ya sanar da kafa rundunar hadin gwiwa ta musamman domin yaki da masu satar waya.
![An 'kama' wani mai kayan miya da gawarwaki da kayan makarantar yara a Kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9f1bbc998c6a5e90.jpeg?v=1)
Jama'ar karamar hukumar Dawakin Kudu sun shiga tashin hankali bayan an gano gawarwaki guda shida a gidan wani mai sayar da kayan miya, Abdul-Aziz.
![Matsalar tsaro a Abuja: Ƴan bindiga sun harbi jigon APC, sun tafi da mutane 5](https://cdn.legit.ng/images/190x107/63c2fbd86885d20b.jpeg?v=1)
Rahotanni sun bayyana cewa masu garkuwa da mutane sun sace wasu mazauna yankin Yangoji a birnin tarayya Abuja, bayan sun harbi wani jigon jam’iyyar APC.
![Sojoji sun yi luguden wuta kan ƴan ta'adda a Arewa, sun faɗi nasarar da aka samu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d23f53c561e97da8.jpeg?v=1)
Rundunar sojin saman Najeriya ta tabbatar da halaka 'yan bindiga a dajikan kananan hukumomin Giwa da Igabi a jihar Kaduna. Hakan ya faru ne cikin makon da ya gabata.
![Jami'an DSS sun kai samame gidan wani da ake zargi da alaƙa da ƴan bindiga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/efa0c2b56435aa1f.jpeg?v=1)
Jami'an hukumar ƴan sandan farin kaya DSS sun kai samame gidan wani ɗan adaidaita da ake kyautata zaton yana da alaƙa da ƴan ta'adda a Minna, jihar Neja.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari