Yaki da ta'addanci a Najeriya
Gwamnatin Najeriya karkashin Bola Tinubu ta sha yabo daga gwamnatin Donald Trump a Amurka kan hukunta 'yan ta'adda 386. Fadar shugaban kasa ta yi magana.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya fusata da harin sojojin sama da ya hallaka fararen hula akalla 200 a wata kasuwa da ke iyakar Borno da Yobe.
A labarin nan, za a ji cewa vwamna Babagana Umara Zulum ya bayyana cewa kasuwar da sojojin saman Najeriya suka kai wa hari ba ya aiki s hukumance, an rufe shi.
Janar Oseni Braimah ya mutu a harin Boko Haram a Borno yayin jagorantar mayakan sa, lamarin da ya sake jefa Najeriya cikin jimami mai tsanani kan rashin
Gwamnatin Tarayya ta samu nasarar ɗaure mutane 386 kan laifuffukan ta'addanci bayan hukuncin babbar kotun tarayya da ke Abuja a ranar Juma'a, 10 ga Afrilu, 2026.
Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da hare-haren ta’addanci a Najeriya, yana cewa matsalar tsaro na barazana ga haɗin kai, zaman lafiya da dorewar ƙasa baki ɗaya.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu miyagun yan bindiga sun yi awon gaba da shugaban karamar hukumar Sapale a jihar Delta, Hon. Bright Abeke daga wani otal.
Shugaban kasa Bola Tinubu na tattaunawa da kasashen duniya domin shawo kan matsalar tsaron Najeriya. Jakadan Najeriya a majalisar dinkin duniya ne ya fadi haka.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari