Yaki da ta'addanci a Najeriya
A labarin nan, za a ji yadda wata marya ta rasa rayuwarta tana cikin gida a lokacin da Boko Haram da sojojin kasar nan suke gwabzawa a jihar Borno.
Dattawan Katsina da kungiyoyi daban-daban na neman lallai jami'an tsaro su saki Dr. Bashir Kurfi bayan kama shi da zarginsa da yin kalaman bata sunan gwamnati.
Babbar Kotun Tarayya ta bai wa wanda ake zargin shugaban kungiyar Ansaru, Abubakar Abba, wa'adin zuwa 20 ga Yuli domin yanke shawarar sauya amsar da ya bayar.
Shugaban Miyetti Allah Kautal Hore, Bello Bodejo, ya musanta tuhume-tuhume 12 da EFCC ta shigar masa kan zargin wanke kudade da daukar nauyin ta'addanci.
Dakarun rundunar soji ta Operation Fansan Yamma sun dakile hare-haren yan bindiga daban-daban a yankin karamar hukumar Kaura Namoda da ke jihar Zamfara.
Batun yan sandan jihohi na daga cikin manyan batutuwan da aka tattauna a taron gwamnoni da sarakunan Arewa da aka gudanar a gidan gwamnatin Kaduna.
Dan majalisar dokokin kasar Amurka, Riley Moore ya zargi wadanda ya kira da Fulani masu dauke da makamai da yiwa kiritoci kisan kare dangi a Najeriya.
Janar Christopher Musa ya umarci jami'an tsaro su hallaka 'yan bindiga ba tare da jiran umarni ba yayin kaddamar da kayan tsaro na Naira biliyan 27 a Sokoto.
Rahotanni sun nuna cewa mazauna yankin a karamar hukumar Borgu ta jihar Neja sun shiga tashin hankali bayan bam ya hallaka wasu sojoji da ke ba su tsaro.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari