Yaki da ta'addanci a Najeriya
A labarin nan, za s ji cewa gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya bayyana yadda ƴan ta'adda suka karfin mai wa jami'an sojoji hare-hare.
Za a gurfanar da tsohon minista, malamin addini da sojoji da ake zargi da hannu a yukurin juyin mulkin da aka ce ya so kifar da Bola Ahmed Tinubu a 2025.
Rundunar 'yan sandan jihar Cross River ta kama wani tsoho dan shekara 60 da laifin safarar makamai. 'yan sanda sun ce an same shi tare da wasu bindigogi.
A labarin nan, za s ji cewa maharan Boko Haram sun fitar da bidiyo cike da nuna raini da rashin kunya ga gwamnatin Najeriya bayan sace mutane a Borno.
'Yan bindiga sun kashe sojoji uku da ƴan banga a Kemanji, jihar Kwara, sannan suka sace motar yaƙi da makamai. Majiyoyi sun bayyana yadda maharan suka kai farmakin.
Fitaccen limamin coci a Najeriya, Bishof Oyedop ya ce nan da mako guda, fushin Allah da hukuncinsa zai fara afkawa yan binsiga da masu daukar nauyinsu.
Malamin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ya yi magana kan zuwan sojojin Turkiyya Najeriya, inda ya ce yana maraba da su domin magance rashin tsaro.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar ADC da ke hamayya da gwamnatin tarayya ta ce akwai babbar matsala a shirin dawo da ƴan ta'adda cikin jama'a.
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari