Yaki da ta'addanci a Najeriya
Rahotanni da muke samu sun ce ana zargin cewa mayaƙan da ke biyayya ga dan ta'adda, Bello Turji na samun horon amfani da makamai a gabashin Sokoto.
Ministan tsaro, Christopher Musa, ya bayyana cewa za su fara shiga wuraren yaki tare da 'yan jarida domin dauko rahotanni masu inganci da sanar da jama'a.
Babbar Kotun Tarayya a Kano ta yanke wa wata mata hukuncin daurin shekaru 10 bayan samunta da laifin safarar makamai da harsasai ga ‘yan bindiga.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yanke hukuncin daurin shekaru 40 kan mahaifiya da yar uwar Battujo, wani kasurgumin dan ta'adda da aka kashe a Kogi.
Gwamnatin tarayya ta bukaci yan Najeriya du rika bai wa nassrorin jami'an tsaro muhimmanci wajen yada labaransu, su kuma daina saka ayyukan yan bindiga a sahun gaba.
Sheikh Alkali Abubakar Salihu Zaria ya tsoma baki kan dambarwar mawaki Dauda Kahutu Rarara da David Adeleke da aka fi sani da Davido kan rashin tsaro.
Binciken masana ya yi karin haske kan jita-jitar cewa cewa ‘yan ta’adda sun harbo jirgin saman rundunar sojin saman Najeriya a jihar Niger da Tsakiyar kasar.
Jam'iyyar APC ta yi martani ga 'yan majalisar wakilai da jam'iyyun adawa da ke cewa shugaba Bola Tinubu ya sauka kan matsalolin tsaro a Najeriya.
Kotun Tarayya ci gaba da shari'ar wasu ƴan ta'adda inda ta yanke wa mutum uku hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan sun amsa laifukan ta’addanci a Najeriya.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari