Yaki da ta'addanci a Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa dakarun SSS da hadin gwiwar yan sa kai sun yi shiri bayan an samu labarin cewa yan dabar yan bindiga biyu sun kitsa kai hari Katsina.
Hedikwatar Tsaro ta ce dakarun Najeriya sun kashe sama da 'yan ta'adda 102, sun ceto mutum 393 da aka sace tare da cafke masu laifi 345 a watan Yuli.
A labarin nan, za a ji Nuhu Ribadu, mashawarcin shugaban kasa a kan harkokin tsaro bayyana hanyoyin da ake bi na murkushe yan bindiga a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa gwamantin Oyo ta fara nemo dalilin da yan bindiga su ka samu damar kutsawa har cikin jihar aka sace dalibai da malamansu.
Sarkin Ibadan, Mai Martaba Rashidi Ladoja ya yabawa Tinubu kan yaƙi da satar mutane, yana cewa kin biyan kuɗin fansa ta taimaka wajen ceto mutanen Oyo lafiya.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun sojojin Najeriya sun tari wasu yan bindiga da ke karkashin Aleiro da ya fitini mutanen Zamfara da kewaye, an yi asarar rayuka.
Jami’ar Jos da ke Filato ta dakatar da karatu tare da gayyatar ɗalibai taron gaggawa saboda matsalar tsaro da wasu munanan abubuwan da suka faru a jami’ar.
Ministan Yaɗa Labarai, Mohammed Idris, ya ce labaran karya da bayanan bogi na taimaka wa masu laifi wajen haddasa rashin tsaro da raba kan al'umma.
DSS tare da jami'an tsaro sun kashe 'yan bindiga uku, sun ceto mutum tara da aka sace a dajin Kwara bayan musayar wuta mai zafi da masu garkuwar.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari