Yaki da ta'addanci a Najeriya
Gwamnatin Neja ta yi Allah-wadai da sace masu ibada a Masallacin Kpenya yayin sallar Juma’a, inda Gwamna Bago ya umarci jami’an tsaro su ceto wadanda aka sace.
Rikici ya barke tsakanin kungiyoyin Boko Haram da ISWAP a Dajin Sambisa, inda aka ruwaito kashe mayaka da kuma mika wuya da wasu ‘yan JAS suka yi.
Gwamnatin Katsina karkashin Malam Dikko Radda ta bayyana wani tsari da ta fauko, wanda malamai ke kokarin isar da sakon zaman lafiya a fadin jihar.
Hedikwatar Tsaro ta ce sojoji sun ceto mutane 59 tare da kashe ’yan ta’adda 11 a samamen da suka gudana a faɗin ƙasar tsakanin 14 zuwa 20 ga Agusta, 2026.
Aƙalla mutane 24 ne aka kashe a harin ’yan bindiga a Bin-Per, Mangu, inda aka shiga gidaje ana harbin mutane da ke barci tare da lalata gidaje da gonaki.
A labarin nan za a ji cewa wasu daga cikin mazauna jihar Sokoto sun bayyana takaici game da halin da suka shiga bayan mummunan harin yan bindiga.
An kashe mutane sama da 20 a wani hari da aka kai ƙauyen Binper a Mangu, Plateau, yayin da wasu suka samu raunuka kuma ake neman mutanen da suka ɓace.
A labarin nan za a ji jihohin Najeriya da ke kan gaba wajen warewa da kashe kudi a kan matsalar tsaro a yayin da jama'a ke kara kuka da ta'addanci.
A baya, mun kawo labarin cewa rundunar sojin Najeriya ya kai daukin gaggawa zuwa jihar Zamfara inda yan bindiga suka budewa matafiya wuta da zummar sace su.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari