Yaki da ta'addanci a Najeriya
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Shugaban Najeriya a lokacin soji da farar hula, Cif Olusegun Obasanjo ya ce za a iya murkushe Boko Haram idan an sake dabara.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana kan matsalar tsaron Najeriya. Ya ce makamai na kara yaduwa a Najeriya da kafa kungiyoyin sa-kai a jihohi.
A labarin nan, za a ji cewa daliban makarantar St. Mary da yan ta'adda suka sace sun samu shakar iskar ƴanci bayan gwamnatin tarayya ta ce ta ceto su.
Akwai kungiyoyin ta'addanci a Arewa maso Yamma, kungiyoyin jihadi a Arewa maso Gabas, da masu fafutukar kafa Biafra a Kudu. Legit ta tattaro bayan guda 8.
Shugaban Faransa Emmanuel Macron ya tabbatar wa Tinubu da goyon baya wajen yaki da ta’addanci a Arewa, yana mai cewa kasashen duniya ba za su zuba ido suna kallo ba.
Tukur Buratai ya karyata zargin da ke cewa yana da hannun kai tsaye ko kaikaice wajen daukar nauyin ta’addanci, yana mai cewa labarin karya ne aka kirkira.
Wata majiya daga ma'aikatar tsaro ta ce rikici da aka yi tsakanin Bello Matawalle da Badaru Abubakar ne ya jawo babban ministan tsaro, Badaru ya ajiye aiki.
Gwamnan Abia, Alex Otti da takwaransa na jihar Imo, Hope Uzodinma sun kafa rundunar hadin gwiwa domin yakar yan bindigar da ke kai hari titin da ya hada jihohinsu.
Sabon Ministan Tsaro, Christopher Musa ya sha alwashn kawo karshen zubar da jinin yan Najeriya, yana mai alƙawarin aiki da cikin adalci da kulawa.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari