Yaki da ta'addanci a Najeriya
Kungiyar Boko Haram ta mamaye garin Ngoshe a jihar Borno, ta sace mata 100 tare da kashe sojoji. Rundunar soji ta kashe fiye da ƴan ta'adda 50 ta sama.
Shugaba Tinubu ya amince da sabon shirin tsaro na Sunday Igboho don magance ta’addanci a Kudu maso Yamma, yana mai jaddada hanyoyin zaman lafiya.
Jakadan Iran a Najeriya, Gholamreza Mahdavi Raja, ya bayyana goyon bayan Iran ga Najeriya a yaki da ta’addanci, yana watsi da zargin Isra’ila kan hadin kai.
Dan Majalisar dokokin Amurka, Riley Moore ya bayyana cewa har yanzu ana muzgunawa kiristoci a Najeriya, ya koka kan kona wata coci a Wukari kwanan nan.
Jam’iyyar NNPP ta rubuta wa Majalisar Dokokin Amurka wasika domin kare ɗan takararta na shugaban ƙasa a 2023, Rabiu Musa Kwankwaso, kan zargin ta’addanci.
'Yan ta'adda sun kashe sojoji da fararen hula tare da sace mata 100 a Ngoshe, jihar Borno. Sanata Ndume ya kira ga daukar matakin soji cikin gaggawa yanzu.
Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya, Tunji Disu, ya kafa kwamitin mutum bakwai domin tsara yadda za a aiwatar da tsarin ‘yan sandan jihohi a Najeriya
Hedkwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa kasar Amurka ta turo sojojinta su taimaka wajen yaki da ta'addanci a kasar nan kyauta, ba a biya ko sisi ba.
Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya roki gwamnatin tarayya ta kara karfafa yaki da ‘yan bindiga, yayin da mutane dubun-dubu suka tsere zuwa Gombe bayan hare-hare.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari