Yaki da ta'addanci a Najeriya
Kungiyar Amnesty International ta yi korafi kan yadda 'yan bindiga ke yawan korar mutane daga gidajen su a ƙauyukan Sabon Birni da Isa a jihar Sokoto.
Babban limamin Ogbomoso, Yunus Teliat Olushina Ayilara II ya bukaci gwamnati ta kashe masu garkuwa yana cewa Alkur’ani bai amince da afuwa gare su ba.
A labarin nan za a i cewa Sheukh Ahmad Mahmud Gumi da ya shahara wajen neman a yi sulhu da yan bindiga a Najeriya ya bayyana cewa ana yi masa kazafi.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar kasar nan ta yi nasarar kai samame jihar Borno inda ta samu nasarar kama wani karamin yaro da ake zargin yana kai hari.
Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Kashim Shettima, ya yi gargadin cewa akwai sauran aiki wajen yaki da ta'addanci duk da nasarorin da aka samu.
Ana zargin mayaƙan Lakurawa sun kashe sojoji bakwai da wani farar hula a harin kwanton bauna da suka kai wa dakarun Operation Fasan Yamma a jihar Sokoto.
Babbar hedkwatar tsaron Najeriya ta bayyana nasarorin da aka samu kawo yanzu a hadin gwiwar sojojin kasar nan da na Amurka, yak ta'adda 175 sun tafi lahira.
Daniel Bwala ya ce kundin tsarin mulkin Najeriya ya bai wa jama’a damar kare kansu idan suka fuskanci hari, amma mallakar wasu makamai sai da izinin gwamnati.
Lauya mai rajin kare hakkin bil’adama, Deji Adeyanju, ya bukaci gwamnatin tarayya ta kama Sheikh Ahmad Gumi kan kalaman da ya yi kan matsalar tsaro.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari