Labaran Kwallo
Rigima ta barke tsakanin Espanyol da tsohon dan wasan kwallon kafa ta Barcelona, Martin Braithwaite inda ya taya tsohuwar kungiyarsa domin siyanta.
An saka 'yar wasan Super Falcons, Asisat Oshoala, da tsohuwar ‘yar wasan Najeriya, Perpetual Nkwocha, cikin jerin ‘yan wasa 25 da suka fi fice a Afirka.
Allah ya yi wa mahaifiyar mahaifiyar fitaccen dan wasan kwallon kafa na Brazil, Pele, Celeste Arantes rasuwa tana da shekara 101. Ta rasu a ranar Juma'a a Brazil.
Kungiyar kwallon kafa ta Arsenal ta sanar da mutuwar tsohon dan wasanta, Kevin Campbell bayan fama da jinya yayin da Everton ta tura sakon jaje kan rashin.
Hukumar NFF ta yanke shawarar daukar wani mai hoarar da 'yan wasa daga Turai domin jan ragamar tawagar Super Eagles, sakamakon gazawar Finidi George.
Real Madrid ta kasar Spain za ta kece da Borussia Dortmund ta kasar Jamus a wasan karshe na ɓa neman cin gasar kofin zakarun Turai (UCL) 2024 a Wembley.
Ronaldo ya zubar da hawaye bayan da kungiyarsa ta Al Nassr ta sha kashi a hannun Al Hilal a bugun fanariti a wasan karshe na gasar cin kofin sarki a ranar Juma'a.
Najeriya ta fuskanci koma baya yayin da tauraron dan wasanta Victor Osimhen ba zai taka leda a wasanni biyu na gasar cin kofin duniya na shekarar 2026 ba.
Sakamakon kamfanin INEOS ne ya mallaki Manchester United da kuma kungiyar Nice, ana fargabar daya daga cikin kungiyoyin ba zai buga gasar Europa a kaka mai zuwa ba.
Labaran Kwallo
Samu kari