Yan bindiga
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yaba kan nasarorin da dakarun sojoji suka samu kan 'yan bindiga. Ya yaba kan kisan da aka yiwa Halilu Buzu Sububu.
Kwanaki uku kafin hallaka rikakken dan ta'adda, Halilu Sabubu, an wallafa faifan bidiyo inda ya ke rokon yan uwansa kan lamarin tsaro ciki har da Bello Turji.
Gwamnatin jihar Zamfara ta bayyana cewa akwai makarkashiya a lamarin tsaron jihar kowa ya sani kuma wasu ne manya a sama da ke siyasantar da shi domin bukatunsu.
Gwamnan jihar Katsina ya sake shirin fuskantar yan ta'adda irinsu Bello Turji wajen daukar yan sa kai. An ware kudi N1.5bn domin daukar yan sa kai a Katsina.
A yayin da jam'iyyar APC ta zargi gwamnatin PDP mai mulki a Zamfara da gaza kawo karshen ta'addanci, ita ma gwamnatin jihar ta yiwa APC zazzafan martani.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hare-hare a jihar Zamfara da safiyar ranar Alhamis. 'Yan bindigan sun hallaka jami'an sojoji uku bayan sun bude musu wuta.
Matasan garin Moriki da Bello Turji ya ce zai kashe sun tsere cikin dare. Dan ta'addar ya ce zai kashe su ne idan ba a kawo masa kudi N30m daga garin Moriki ba.
A martaninsa a shugaban 'yan ta'adda, Bello Turji, Bulama Bukarti ya yi nuni da cewa Turji ya dage da fitar da bidiyo kwanan nan saboda wasu manyan dalilai guda uku.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun tare babban titin hanyar Gusau zuwa Funtua a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da matafiya masu dumbin yawa.
Yan bindiga
Samu kari