Yan bindiga
'Yan ta'adda sun tsiri dabi'ar shiga makarantu suna yin awon gaba da dalibai a Najeriya. Daga shekarar 2014 zuwa 2024 'yan ta'adda sun sace dalibai sau 11.
Taron dai na da nufin bunkasa karfin gwamnoni wajen yaki da tashe-tashen hankula da samar da zaman lafiya a fadin Najeriya ta hanyar tattaunawa da kuma hadin gwiwa.
Miyagun 'yan bindiga sun kai sabon harin ta'addanci a wasu kauyukan jihar Kaduna inda suka hallaka mutum uku. Sun kuma yi awon gaba da wasu mutum bakwai.
Daraktan hulda da jama’a na rundunar soji, Manjo Janar Onyema Nwachukwu ya ce dakarunsu na samun nasara a yaki da 'yan bindiga da masu tayar da kayar baya.
Gwamnatin jihar Katsina ta sha alwashin magance tsaro daga jihar ga kauyukan da suka fi matsalar tsaro a jihar. Gwamna Radda ya ce za su dakile tsaron
Rundunar sojoji a Najeriya ta yi martani kan zargin kisan wasu fararen hula a jihar Filato da wasu kungiyoyi suka yi a karshen makon da ya gabata
Hukumomi a jihar Katsina sun rufe gidajen mai uku, tare da kama wasu mutum goma da ake zargin suna sayarwa yan bindiga man fetur har cikin daji. Za a dauki mataki
Kungiyar ImpactHouse Center for Development Communication ta ba Shugaba Bola Tinubu shawarwari guda 4 na tabbatar da ingantaccen tsaro da a makarantun Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya yi kus-kus da Gwamna Dauda Lawal Dare na jihar Zamfara inda ya bukaci bayanai kan tsaro domin tabbatar da kawo karshen matsalar.
Yan bindiga
Samu kari