Yan bindiga
Rundunar 'yan sandan jihar Borno ta ce harin kunar bakin waken da aka kai Maiduguri ya yi sanadiyyar mutuwar mutum 23 da jikkata sama da mutum 108.
Mazauna Kungaboku da Paze a Abuja sun tsere daga gidajensu bayan samun wasiƙar barazana daga 'yan bindiga. Jami'an tsaro sun ba da tabbacin kare yankin.
Hukumar kula da filayen jiragen saman Najeriya (FAAN) ta sanar da kama wasu 'yan bindiga a filin jirgin saman Akure a jihar Delta. Wasu daga cikinsu sun so guduwa.
Rahotanni daga jihar Katsina sun tabbatar da cewa mutanen kauyuka ala'la 10 sun rasa sallar Juma'a sakamakon azababben fadan da yan bindiga suka yi.
Malamin addini Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya ce gwamnatin Najeriya ta san sunayen ‘yan ta’adda da wuraren da suke boye, yana jaddada tattaunawa da kungiyoyin.
Sojojin Najeriya sun kashe ‘yan bindiga 45 a Danmusa, Katsina bayan gumurzu mai zafi. Daga cikin su akwai fitaccen jagoran ‘yan bindiga Kachallah Alti
'Yan daba sun kai wa Amaechi hari a Ubima tare da ƙona ofishin ADC. Tsohon ministan ya buƙaci jami'an tsaro su kamo maharan su hukunta su cikin gaggawa.
Jakadan Isra'ila ya yi gargaɗin cewa Iran na tallafa wa kungiyoyin ta'addanci a Najeriya. Isra'ila ta bayyana shirinta na tallafa wa Najeriya wajen yaƙar ta'addanci.
'Yan bindiga sun yi awon gaba da mahaifin tsohon gwamnan jihar Ebonyi, Kelechi Igwe, bayan sum yi garkuwa da shi. 'Yan sanda sun cafke wadanda ake zargi.
Yan bindiga
Samu kari