Yan bindiga
Sojojin Najeriya sun kama manyan yan bindiga uku da suka fitini al'umma a jihohin Taraba da Filato tsawon shekaru. An kama wanda yake musu safarar makamai.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai hare-haren ta'addanci a kauyukan karamar hukumar Kankara da ke jihar Katsina. 'Yan bindigan sun hallaka mutane da dama.
Yan ta'addar Boko Haram da suka tuba ana ba su horo domin taimakon sojoji da bayanai sun tsere da makamai, suna barazanar kai hare hare kan al'umma.
Ministan tsaro, Bello Matawalle ya ce za su canza salon yaki da yan bindiga wajen hana yan ta'adda yawo a jihohin Arewa. Matawalle zai ziyarci jihohin Arewa uku.
Tun bayan kara tabarbarewar tsaro a Najeriya musamman a Arewacin kasar ake zargin wasu da hannu a harkokin ta'addanci da suka musanta lamarin a lokuta da dama.
Yan sanda sun kama sarkin da yake taimakawa yan bindigar Arewa da bayanan sirri. An kama basaraken tare da sauran mutane da suke taimakawa yan bindiga.
A wani labarin, kasungurmin dan ta'adda, Bello Turji ya yi magana kan zargi da ake yi wa tsohon gwamnan Zamfara, Bello Turji da daukar nauyin ayyukansu.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai hari a jihar Imo. Jami'an tsaro na sojoji sun fito sun fafata da su lamarin da ya jawo asarar rayuka tare da raunata wasu mutane.
'Yan bindigan da suka sace Hakimin Kanya a jihar Kebbi sun yi sanadiyyar rasuwarsa bayan sun ji masa rauni a kai. Jami'an tsaro sun ceto mutum takwas.
Yan bindiga
Samu kari