Yan bindiga
Yusuf Tuggar ya danganta rashin tsaro da rikicin filaye tsakanin manoma da makiyaya, inda ya yi alkawarin biyan fansho da gyara tsarin filaye idan ya zama gwamna.
A labarin nan za a ji cewa shugaban Amurka Donald Trump ya yi magana game da yawan hari da wasu ɗaiɗaikun mutane ke kai masa da zummar hallaka shi baki daya.
Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Wani mutum mai suna Cole Allen ya kai hari wajen liyafar manema labarai a Washington, inda ya yi niyyar kai farmaki kan jami’an gwamnatin Donald Trump da ke taron.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Tsohon kwamishina a Zamfara, Sheikh Abdullahi Maharazu Mafara ya gamu da tsautsayi bayan ‘yan bindiga sun bude masa wuta a hanyar zuwa taron APC.
'Dan bindiga Cole Tomas Allen ya kai hari wurin taron 'yan jaridu a Washington, inda Shugaba Trump ya tsira kuma ya lashi takobin ci gaba da yaki da Iran.
Shugaban karamar hukumar Wurno a jihar Sokoto, ya koka kan matsalar rashin tsaron da mutanen yankinsa suke fama da ita. Ya yi muhimmin kira ga gwamnati.
Wani labari maras dadi da muka samu shi ne Sarakuna 30 a Najeriya sun ji tsoro, sun tsere daga garuruwansu a sakamakon matsalar rashin tsaro a yankin.
Yan bindiga
Samu kari