Jos
Rundunar ‘yan sandan Filato ta jibge jami'anta a a ginin majalisar dokokin jihar da ke cikin birnin Jos tare da tare hanyoyin zuwa majalisar da nufin dakile tarzoma.
Rundunar sojin Operation Safe Haven da haɗin guiwa jami'an wasu hukumomin tsaro sun sheƙe ƴan bindiga 13 tare da kamo wasu da ake zargi sama da 20 a Filato.
Fursunoni a gidan gyara halin Jos, babban birnin jihar Filayo, sun nuna turjiya. Sun gudanar da zanga-zanga yayin da ake fama da tsadar rayuwa a Najeriya.
Dakarun Operation Safe Haven (OPSH) guda takwas sun ki amincewa da karbar cin hancin naira miliyan 1.5 daga wasu da ake zargin barayin shanu ne a Filato.
Rundunar ƴan sandan jihar Filato ta tabbatar da kama wani matashi ɗan shekara 29 bisa zargin halaka mahaifinsa da tabarya bayan sun samu saɓani a Jos.
Jami’an tsaro sun mamaye babbar kasuwar kayayyakin masarufi ta Yankalli da ke a jihar Filato bayan wani yunkurin 'yan daba na satar kayan abinci a ranar Juma'a.
Gwamnatin jihar Plateau ta ba da umarnin dawo da ma'aikata 3,879 da aka dakatar wadanda tsohowar gwamnatin Simon Lalong da dauke su aiki ba bisa ka'ida ba.
Shugaban Izalah bangaren Jos ya bukaci Shugaba Tinubu ya dawo da tallafin mai don samun sauki ga al’umma inda ya ce 'yan kasar su na cikin wani hali.
Shugaban kungiyar Izalar Jos, Sheikh Sani Yahaya Jingir ya yi magana kan zaban tikitin Musulmi da Musulmi inda ya ce bai taba dana sanin zaben Tinubu da Kashim ba.
Jos
Samu kari