Jos
Dan majalisar wakilai daga jihar Plateau, Hon. Yusuf Gagdi ya rasa tikitin takarar APC bayan John Tongshinen ya doke shi da gagarumin rinjayen kuri’u.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya sake wallafa bidiyon wani faston Najeriya da ke rokon taimako kan kashe-kashen Kiristoci a wasu sassan kasar.
Gwamnan jihar Plateau, Mista Caleb Mutfwang, ya ce zai bai wa jami’an tsaro umarnin harbe duk wanda aka kama yana lalata gonakin jama’a a fadin jihar.
'Yan bindiga sun kashe mutane 18 a jihar Filato a ranar 8 ga Mayu, 2026, ciki har da mata masu juna biyu 3 a Bassa da wasu mutane 5 a Barkin Ladi.
Kungiyar limaman masallatan Juma'a ta Najeriya ta bayyana cewa tsarin dan adam a tsaron Najeriya ya gaza, yanzu mafita daya da ta rahe ita ce addu'a.
A labarin nan, za a ji a yayin da ake ci gaba da fama da ƴan bindiga a jihohin Arewa, sojoji sun yi nasarar kama wasu miyagun makaman ta'addanci a motar Kaduna-Jos.
Gwamnatin Tarayya ta kori Ba’amurke Alex Barbir daga Najeriya yau, bisa zargin tunzura jama’a da janyo kisan Musulmai biyu bayan jawabin sa a birnin Jos yau.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon minista kuma jigo a ADC, Solomon Dalung ya yo magana game da zargin rashin gaskiya a kan shugaban INEC, Solomon Dalung.
Ƴan bindiga sun kashe matasa uku a Jos ta Kudu bayan bikin Good Friday, yayin da shugabannin al'umma ke kukan rashin tsaro da mamayar dazuzzuka a jihar Filato.
Jos
Samu kari