
Jos







Gobara ta tashi a fitaccen tashar motar NTA da ke Jos, babban birnin jihar Filato a ranar Alhamis. Jami'an hukumar kashe gobara sun isa wurin don bada dauki.

Dirama ta faru a birnin Jos bayan da aka kammala taron gangamin APC, 'yan jam'iyyar adawa sun yi shara da wanke inda su Tinubu suka taka da sauran jama'ar APC.

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce ba zai bari a yi rashin gaskiya ba a zaben 2023, kuma duk wanda ya lashe zabe ba zai baria tauye hakkinsa ba a zaben 2023.

‘Dan majalisa mai wakiltar mazabar Mushin II a majaisar jihar Legas, Honarabul Sobur Olayiwola, ya fadi ana kamfen din Tinubu a Jos, Ya sheka lahira baya nan.

Wani bidiyo da ake yayi a kafafen sada zumunta, an ji Bola Tinubu ya kama hanyar cewa PD... Sai kuma ya ankare da inda bakinsa ya nufa, ya katisa da APC a Jos.

Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, ya nuna bajintarsa ta rawa a lokacin da ya iso wurin kadamar da kamfen a Jos
Jos
Samu kari