Jos
Jami’ar Jos da ke Filato ta dakatar da karatu tare da gayyatar ɗalibai taron gaggawa saboda matsalar tsaro da wasu munanan abubuwan da suka faru a jami’ar.
Mutum hudu sun bayyana yadda suka azabtar da dalibin UniJos Ibrahim Mbaye har ya mutu kan zargin satar waya. Bidiyon lamarin ya jawo fushin jama'a a Najeriya.
Matashin Jami'ar Jos Ibrahim Mbaya ya mutu bayan dukan da aka yi masa kan zargin satar iPhone, yayin da 'yan sanda suka kama mutane uku da ake zargi.
Rundunar Sojin Sama ta Najeriya ta fara horar da ɗaliban AFMS kan sarrafa jiragen drone da fasahar zamani, yayin da 'yan Najeriya suka yaba da shirin.
A labarin nan za a ji wasu daga cikin ƴan sandan MOPOL da aka aika aikin wanzar da zaman lafiya zuwa Filato sun bayyana cewa watanni bakwai ke nan da hana su alawus.
Amurka ta yi Allah-wadai da kisan iyalan Fasto Ezekiel Dachomo a Filato, ta bukaci a hukunta masu laifi, yayin da sanarwar ta haifar da martani daga jama'a.
Gwamna Caleb Mutfwang ya nemi afuwar al'ummar Igbo kan rawar Plateau a yakin basasa, yayin da shugabannin Igbo suka amince su mara masa baya a zaben 2027.
Fasto Ezekiel Dachomo ya ce wasu da ake zargin 'yan ta'adda sun yi masa barazanar kashe shi bayan kashe 'yan uwansa tara a harin da aka kai jihar Filato.
Gwamnatin jihar Filato ta jagoranci raba kayan tallafin gina banɗaki a karamar hukumar Langtang ta Arewa. Za a raba tallafin a Gombe, Kaduna da sauran jihohi.
Jos
Samu kari