Jos
Gwamnatin jihar Filato ta jagoranci raba kayan tallafin gina banɗaki a karamar hukumar Langtang ta Arewa. Za a raba tallafin a Gombe, Kaduna da sauran jihohi.
An gano gawar wani mutum da aka fille wa kai a gonar da ke cikin harabar Jami’ar Jos, inda ake zargin an kai masa hari na musamman. Jami'ar ta warware rudani.
Kungiyar Izala ta karyata cewa Sheikh Muhammad Sani Yahaya Jingir ba shi da lafiya. Ta ce malamin yana lan lafiya lau yana gudanar da ayyukansa a Jos.
Fadar Shugaban Kasa a Najeria ta kare kananan sana'o'i, tana cewa akwai mutunci a cikinsu kuma kalaman Sanata Oluremi Tinubu sun karfafa dogaro da kai.
Dakarun sojoji karkashin Operation ENDURING PEACE sun ceto mutane takwas da aka yi garkuwa da su daga dajin Pandam a jihar Filato bayan wani samamen dare.
Gwamna Caleb Mutfwang na Plateau ya ce gwamnatinsa ba za ta taɓa tattaunawa da 'yan ta'adda ba, yana mai alƙawarin ci gaba da murƙushe su a jihar.
Babbar kotun jihar Filato ta gamsu fa bayanan Fatima Baba da mahaifinta, ta amince cewa duk Bahaushen da aka haifa a Jos ta Arewa dan asalin yankin ne.
Wani Fasto ya bayyana cewa ba za su yarda kan yadda aka ba Musulmi takara a jihar Filato. Ya ce Sheikh Jingir ne ya jawo aka ba Musulmi takara a APC.
Dan majalisar wakilai daga jihar Plateau, Hon. Yusuf Gagdi ya rasa tikitin takarar APC bayan John Tongshinen ya doke shi da gagarumin rinjayen kuri’u.
Jos
Samu kari