![Dan majalisar APC ya gwangwaje ɗiyarsa da kyautar dalleliyar SUV bayan gama sakandare](https://cdn.legit.ng/images/560x315/f460c226d8547af6.jpeg?v=1)
Jos
![Dan majalisar APC ya gwangwaje ɗiyarsa da kyautar dalleliyar SUV bayan gama sakandare](https://cdn.legit.ng/images/560x315/f460c226d8547af6.jpeg?v=1)
![An shiga jimami bayan an tsinci gawar sojan Najeriya a cikin daki](https://cdn.legit.ng/images/560x315/337091a53a7c2462.jpeg?v=1)
![Sojoji sun cafke masu tayar da fitina a Filato, sun kama tulin makamai](https://cdn.legit.ng/images/360x203/6e1241f3015a733f.jpeg?v=1)
![Rugujewar gini kan dalibai: Gwamnatin Filato ta sanar da ranakun zaman makoki](https://cdn.legit.ng/images/360x203/728807c4d7acc181.jpeg?v=1)
![Gwamna ya rufe makarantar sakandire bayan mutuwar ɗalibai 22, ya ɗauki mataki](https://cdn.legit.ng/images/360x203/f72b34c4e5032c99.jpeg?v=1)
![Shugaba Tinubu ya yi magana bayan gini ya hallaka ɗalibai sama da 20 a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/099f4f1b86966d4a.jpeg?v=1)
![Mutum 22 sun mutu sakamakon mummunan ibtila'in da ya afka wa ɗalibai a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f9d03e368e3b1381.jpeg?v=1)
Gwamnatin Filato ta tabbatar da cewa zuwa yammacin jiya Jumu'a ta samu bayanin cewa akalla ɗalibai 22 sun mutu bayan gini ya rufta kansu a yankin Jos.
![Gwamna ya faɗi adadin ɗaliban da suka mutu yayin da gini ya danne mutum 200](https://cdn.legit.ng/images/190x107/af043fdb2bcace3e.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Filato ta bayyana cewa ɓangaren da ya rushe a makarantar sakandiren Saints Academy na ɗaukar ɗalibai kusan 200, wasu sun rasa ransu.
![Jos: Ginin makaranta ya rufta kan ɗalibai suna tsakiyar zana jarabawa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/728807c4d7acc181.jpeg?v=1)
Rahotanni daga yankin ƙaramar hukumar Jos a jihar Plateau sun nuna cewa wata makaranta ta rufta kan ɗalibai suna tsakiyar zana jarabawa, an shiga zullumi.
![An shiga jimami bayan rasuwar fitaccen malamin Musulunci a Jos](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4fdc058c007523f5.jpeg?v=1)
An tafka babban rashi bayan rasuwar babban limamin masallacin Juma'a da ke birnin Jos a jihar Plateau, Sheikh Lawal Adam Abubakar yana da shekaru 80.
![Matsin rayuwa: Sojojin Najeriya sun yi aikin jin ƙai, sun raba kayan tallafi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ce90dd5b6240bf8a.jpeg?v=1)
Rundunar sojin Najeriya ta raba kayan tallafi ga marasa karfi a Filato. an ba mai bukata ta musamman keken hannu da kekunan dinki guda uku domin koyon sana'a.
![Ana tsaka da tashin hankali a Filato, an kamo kurar da ta tsere daga gandun dabbobin Jos](https://cdn.legit.ng/images/190x107/10632274a5a61e45.jpeg?v=1)
Hankulan jama'a sun kwanta bayan da hukumar gudanarwar gidan namun dajin Jos ta sanar da kamo kurar da ta tsinke. An bayyana cewa an sumar da ita kuma na mayar keji.
![Kowa ya yi ta kansa: Kura ta tsinke daga gidan adana namum daji a Jos](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1e7b109df2801ce3.jpeg?v=1)
Hukumar kula da yawon bude idanu a jihar Plateau ta bayyana cewa Kura ta tsere daga gidan adana namun daji na Jos, inda aka nemi jama'a su sa ido.
![Majalisa ta amince a kirkiro hukumar cigaban jihohin Arewa, za a jira Tinubu ya sa hannu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d7a896a0fa66aaeb.jpeg?v=1)
Majalisar dattawa ta gama karanta kudurin kawo hukumarr cigaba a Arewa ta tsakiya. Hukumar za ta rika kawo ayyukan cigaba da tallafawa al'umma idan aka kafa da ita.
![Gwamna ya dauki tsattsauran mataki kan masallatai da coci a Plateau, ya kakaba doka](https://cdn.legit.ng/images/190x107/af043fdb2bcace3e.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang ya haramta tare hanyoyi da wasu ke yi yayin ibadar Musulmai ko Kiristoci a fadin jihar baki daya domin samun daidaito.
Jos
Samu kari