Jos
Gwamnatin jihar Filato ta saka dokar hana fita ta sa'o'i 48 a garin Jos biyo bayan harin 'yan bindiga da ya lakume rayukan mutane a yankin Agwan Rukuba.
Fasto Ezekiel Dachomo ya bayyana yadda ya taba zama shahararren dan ta’adda da dillalin kwayoyi a kauyensu kafin ya tuba ya rungumi addinin Kirista.
Malam Yusuf Haruna Baban Chinedu ya zargi Fasto Ezekiel Dachomo da kasancewa tsohon ɗan fashi, yana cewa ya ƙirƙiri labarin haduwarsa da Yesu bayan harin banki.
Gwamnan Plateau, Caleb Mutfwang, ya umarci hukumomin tsaro su tsananta farautar masu hannu a harin Ratatis wanda ya janyo mummunan asarar rayuka.
Gwaman Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya bayyana cewa babu wanda zai iya doke tikitin Bola Tinubu da Kashim Shettima a zaben 2027. Ya fadi haka a taron APC a Jos.
Malam Abubakar Abdullahi, limamin Nghar a Plateau ya rasu yana da shekaru 90 bayan ya kare Kiristoci 262 a rikicin 2018, ya bar tarihi da samun lambobin yabo.
Shugaban APC, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya tabbatar da za su taimaka a daina sukar Gwamna Muftwang, suna da tabbacin kuri’u miliyan daya a 2027 a Plateau.
Akalla mutum 9 ne aka kashe a wani sabon hari da aka kai ƙauyen Bum a Jos ta Kudu, jihar Plateau, a daren ranar Laraba, wanda ya shafi maza, mata da yara ƙanana.
Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya fice daga jam’iyyar PDP a hukumance, yana cewa yana bukatar shugabanci mai maida hankali da ingantaccen aiki.
Jos
Samu kari