Zaben Shugaban kasan Najeriya
Jam'iyyar ADC ta ce Shugaba Bola Tinubu bai cancanci tsayawa takarar shugaban kasa a 2027 ba, tana mai zargin ya gabatar da takardun bogi ga INEC.
A labarin nan, za a ji yadda ake ci gaba da samun cece-kuce tsakanin Fadar shugaban kasa da dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar.
G100 ta bukaci yan adawa su hada kai su tsayar da dan takarar shugaban kasa guda daya a zaben 2027, tana mai cewa rabuwar kawunansu na barazana ga dimokuradiyya.
A labarin nan, za a ji abin da ya jawo rikici a tafiyar OK movement duk da Peter Obi ya roki magoya bayansa da su bar wannan magana a cikin gida, kar ta fita waje.
Dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya buƙaci matasan Najeriya su guji sayar da ƙuri'unsu a zaɓen 2027, yana mai cewa hakan zai lalata makomarsu.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta umarci jama'a da su saka idanu a kan bayanan karatun Tinubu da Kashim Shettima.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya yi martani ga zafafan kalaman da Olusegun Obasanjo ya fada game da shi.
A labarin nan, za a ji Ladipo Johnson, makusancin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya ce an sanar da Peter Obi halin da tafiyar OK movement kenciki na rikici da ya taso.
A labarin nan, za a ji cewa Atiku Abubakar da ke neman takarar shugaban kasa ya sanar da Bola Tinubu abin da ya dace ya mayar da hankali a kai ba ƴan adawa ba.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari