![Abubuwan kunya 6 da suka faru da Gwamnatin Tinubu a cikin shekara 1](https://cdn.legit.ng/images/560x315/979495b336e501ab.jpeg?v=1)
Zaben Shugaban kasan Najeriya
![Abubuwan kunya 6 da suka faru da Gwamnatin Tinubu a cikin shekara 1](https://cdn.legit.ng/images/560x315/979495b336e501ab.jpeg?v=1)
![Siyasar 2027: Tsohon dan majalisa ya hango makomar hadakar Atiku da Obi](https://cdn.legit.ng/images/560x315/d73f6096c81ff20d.jpeg?v=1)
![Lokaci ya yi da Tinubu zai bayyanawa 'yan Najeriya yawan dukiyar da ya malaka, in ji SERAP](https://cdn.legit.ng/images/360x203/76638fcb388cb148.jpeg?v=1)
!['Ba 'yan Jam'iyya ba ne,' matasan APC sun yi martani ga masu son tsige Abdullahi Ganduje](https://cdn.legit.ng/images/360x203/f638b4826f82d16f.jpeg?v=1)
!["Mutu ka raba": Atiku Abubakar ta bayyana lokacin yin ritaya daga siyasa a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/196dedec6a32353f.jpeg?v=1)
![Tattaunawar hadakar Atiku Abubakar da Peter Obi ta fara daukar hankalin APC](https://cdn.legit.ng/images/360x203/fa689af81f54106b.jpeg?v=1)
!['Babu ruwan NLC da zancen hadewar Atiku da Obi', Kungiyar kwadago za ta kawo cikas](https://cdn.legit.ng/images/190x107/39f7c8f0bf06c103.jpeg?v=1)
Shugaban kungiyar kwadago ta kasa (NLC) Joe Ajaero ya ce ba su da masaniyar tattaunawa tsakanin jam’iyyar LP da wasu ‘yan siyasa a kasar gabanin zaben 2027 ba.
![A ƙarshe, Atiku ya bayyana matsayarsa kan sake neman takarar shugaban ƙasa a 2027](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4e2e5c7d20df2537.jpeg?v=1)
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya nuna alamun bai hakura da neman mulkin Najeriya ba, ya ce wuƙa da nama na hannun mambobin PDP.
!['Za a hada kai': Atiku ya bude baki a karon farko bayan zama da Peter Obi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8039e69dc423dbb1.jpeg?v=1)
Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa tattaunawarsa da Peter Obi na na duba yiwuwar hadewa wuri guda kafin zabe nag aba, kuma zai marawa wanda ya dace baya.
![Siyasar 2027: Ka yi hankali da mutanen Arewa, Ibo sun fara gargadin Peter Obi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5e128b385fad428f.jpeg?v=1)
Kungiyar Kabilar Ibo ta Ohanaeze ta gargadi tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben da ya gabata karkashin ya yi hankali da 'yan Arewa a zaben 2027.
!["Dalilin da ya sa dattawan Arewa ke nadamar zaben Tinubu a 2023," in ji tsohon gwamna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/dd1daa7f5bde8834.jpeg?v=1)
Tsohon gwamnan jihar Katsina, Aminu Masari ya ce wadanda ke nadamar zaben Tinubu a 2023 suna hankoro ne saboda ba su samu abinda suke so ba a gwamnatin.
![Matsala ga Tinubu yayin da Atiku Abubakar ya gana da Peter Obi, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2938065727384edd.jpeg?v=1)
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya ce ya yi farin cikin karɓar bakuncin tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi na jam'iyyar Labour Party.
![Tinubu: Bayan watanni da magana, Kashim Shettima ya maidawa Atiku martani](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1c2ed954f6159ea8.jpeg?v=1)
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ba zai ji dadin kalaman Kashim Shettima ba. Na biyu a Najeriyan ya maida martani ga 'dan takaran PDP a zaben 2023.
![Alaranma yayi tonon silili, ya fallasa yadda aka saye malamai a 2027 aka rufe masu baki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ba2318a789fd3b7b.jpeg?v=1)
Alhafiz Ismail Maiduguri ya ce masu mulki sun saye malamai, yake cewa ‘Malamai da fastoci sun ja kaya. Bayanan sun zo ne a wajen karatun littafi a Abuja.
![Shehi ya aikawa Tinubu da malamai sako kan wahalar rayuwa da ake ciki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4bb73e0c494bc357.jpeg?v=1)
Sheikh Adamu Muhammad Dokoro ya ce malaman da suka tallata APC su ankarar da shugabanni. A jawabin da ya yi a majalisin karatun, ya yi kira ga Bola Tinubu.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari