Zaben Shugaban kasan Najeriya
Ministan yada labarai da wayar da kan jama'a, Mohammed Idris, ya bayyana cewa gwamnonin jam'iyyun adawa da dama na son shigowa jam'iyyar APC mai mulki.
Fada shugaban kasa ta yi magana kan tazarcen Shugaba Bola Tinubu a zaben shekarar 2027 da ake tunkara. Ta bayyana cewa ba dan siyasar da zai iya kalubalantarsa.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Dattawan Najeriya ta bayyana cewa za ta kammala duba wa tare da amincewa da gyaran dokar INEC kafin zaben 2027.
Wata gamayyar kungiyar lauyoyi ta nuna rashin gamsuwarta ga nadin da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi wa Farfesa Joash Amupitan a matsayin shugaban INEC.
Jam'iyyar LP mai adawa a Najeriya ta bukaci Alhaji Atiku Abubakar ya goyawa Peter Obi baya a zaben shugaban kasa na shekarar 2027 da ake tunkara.
Kungiyoyi da dama da masu ruwa da tsaki sun yi kira ga wasu manyan 'yan siyasa kan ka da su fito takarar shugaban kasa a zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Sanata Orji Uzor Kalu ya ce zai iya neman kujerar shugaban kasa a zaben 2039, bayan Tinubu ya gama wa'adi biyu, Arewa ta kara yin shekaru takwas.
Ana shirin kawo cikas ga tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan kan batun yin takara a zaben 2027. An bukaci kotu ta hana Jonathan sake yin takarar shugaban kasa.
Jandor ya gargadi tsohon shugaban ƙasa Jonathan da kada ya tsaya takara a 2027, ya ce Tinubu ya kware a siyasa kuma zai kayar da shi cikin sauƙi idan suka fafata.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari