Zaben Shugaban kasan Najeriya
Rahotanni sun nuna cewa zaman Majalisar dattawa ya dauki zafi yayin da ake taaka da muhawara kan dokar tura sakamakon zabe ta na'ura kai tsayedaga kowace rumfa.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Fufai ya bayyana cewa ADC ba za ta mika tikitin takarar shugaban kasa ga wani yanki ba, za ta ba kowa dama.
Masu zanga-zanga sun taru a majalisar tarayya ranar 9 ga Fabrairu, 2026. Sun buƙaci INEC ta rika dora sakamakon zaɓe kai-tsaye ta na'ura duba da sabuwar dokar.
Yayin da ake ta surutu kan rashin kamma'a gyara a dokar zaben Najeriya, Majalisar dattawa ta amince da kudin garambawul a dokar domin inganta harkokin zabe.
Hukumar INEC ta kammala jadawalin zaɓen 2027; Farfesa Joash Amupitan ya tabbatar da shirye-shiryen hukumar duk da jinkirin gyaran dokar zaɓe a majalisar tarayya.
Shugaban APC na kasa, Farfesa Nentwe ya musanta rade-radin cewa shugaban kasa, Bola Tinubu na duba yiwuwar sauya dan takarar mataimki a zaben 2027 mai zuwa.
Peter Obi ya ce "matsayin lamba ɗaya" zai nema a zaɓen 2027, inda ya yi watsi da zama mataimakin Atiku ko Kwankwaso a jam'iyyar ADC yayin yakin neman zaɓen AMAC.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ce Najeriya ba ta taba samun shugaba cikakken dan siyasa kamar Bola Ahmed Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa Ministar al'adu da yawon buɗe ido, Hannatu Musawa ta bayyana makomar APC idan aka ajiye Kashim Shettima a matsayin abokin takarar Tinubu.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari