
EFCC







Gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta bayar da umurnin bai wa dakataccen shugaban hukumar EFCC, Abdulrasheed Bawa, damar ganin lauyoyi da yan uwansa.

Wanda ake tuhuma da laifi a kotu watau Mista Godwin Emefiele, ya amince ya sasanta da gwamnatin tarayya domin a yafe masa zargin da ke wuyansa na satar biliyoyi

Hannatu Musawa ta fadi babban abin da za ta fara da shi bayan zama Ministar tarayya, a gefe guda kuwa CBN zai bincike likin kudi da sabuwar Ministar ta rika yi.

Abbas Umar Masanawa ya samu kan shi a hannun DSS saboda binciken Godwin Emefiele. Tsohon Gwamnan babban bankin ne ya yi sanadiyyar ba Masanawa mukami a NSPMC.

Hukumar ICPC ta soma yin bincike game da Abubakar Malami. ‘Dan siyasar ya shafe shekaru sama da bawai daga 2015 a matsayin babban lauyan Gwamnatin tarayya.

Hukumar jami'an tsaro na farin kaya (DSS), ta musanya raɗe-raɗin da ake na cewar ba ta bin umarnin kotu musamman ma na ci gaba da tsare Emefiele, Bawa da Kanu.

Za a binciki tsohon Minista, Abubakar Malami a kan zargin wasu ‘badakala’ da aka tafka. Akwai wasu ciniki da yarjejeniya da aka shiga a lokacin su na kan mulki.

Gwamnatin Birtaniya ta na so a karbe $129m daga asusun ‘dan siyasar Neja-Deltan, James Ibori. Ana shari’a yanzu a kotun Landan tsakaninsa da kasar Birtaniya.

Hukumar EFCC ta kai ƙarar tsohuwar ministar sufurin jiragen sama, Stella Oduah da wasu 8 bisa tuhumar haɗa baki da wawure kuɗin gwamnati da suka kai N7.9bn.
EFCC
Samu kari