EFCC
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayar da umarnin tsare tsohon ministan lantarki, Saleh Mamman a gidan yarin Kuje har sai an duba bukatar neman belinsa.
Hukumar yaki da cin hanci ta EFCC za ta gurfanr da tsohon Ministan makamashi, Saleh Mamman kan tuhume-tuhume guda 12 da suka saba dokokin kasa har na N33bn.
Daya daga shaidun hukumar hana yiwa tattalin arzikin Najeriya ta'annti (EFCC) ta bayyana yadda tsohon gwamnan bankin CBN ya boye kudi a asusun matarsa.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta sanya ranar 17 Yuli, 2024 domin yanke hukunci ka bukatar tsohon gwamnan babban bankin kasa, Godwin Emefiele.
Babban alkalin babbar kotun tarayya, Mai shari’a John Tsoho, ya ki amincewa da bukatar Yahaya Bello na mayar da shari’ar damfarar tsohon gwamnan zuwa jihar Kogi.
Rahotanni sun bayyana cewa hukumar EFCC ta sanya Yahaya Bello cikin jerin sunayen wadanda INTERPOL za ta sanyawa ido a kasashe uku na Arewacin Afrika.
An jibge jami'an tsaron a ofishin da ke titin Awolowo a Ikoyin jihar Legas saboda fargabar zanga-zangar kin jinin yadda hukumar ke gudanar da ayyukansu.
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta fallasa wadanda ke da hannu a zanga-zanga da aka shirya kan ayyukanta a kasar nan.
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta nuna damuwa kan abin da ta kira shirim da wasu gurbatattu ke yi na yin zanga-zanga.
EFCC
Samu kari