Jihar Edo
Da safiyar Laraba bayan fara zaman kotun sauraron kararrakin zaben gwamna a Edo, an jiyo karar harbe-harben bindiga, lamarin da ya tada hankulan lauyoyi da alkalai.
Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, ya zargi dakatattun shugabannin kananan hukumomi da turawa shugabannin PDP N12bn a cikin shekara daya.
Rikici tsakanin gwamnan Edo da ciyamomin ƙanann hukumomi ya ƙara ƙamari, kansiloli sun sake tsige ciyamomi biyu daga kan mulki, sun zarge su da yin ba daidai ba.
Yayin da rikicin gwamnatin Edo da shugabannin ƙananan hukumomi ke ƙara tsananta, ciyamomi 2 da ƴan majalisarsu watau Kansiloli 13 sun fice daga PDP zuwa APC.
An samu tsautsayi inda mutane da dama suka samu raunuka kan rigimar shugabancin kananan hukumomi a jihar Edo, inda aka tsige shugabanni guda biyu.
Shugabar ƙaramar hukumar Egor s jihar Edo ta yi watsi da matakin wasu kansiloli na sauke ta daga kan kujerar mulki, ta ce hakan ya saɓawa kundin tsarin mulki.
Tsohon gwamnan jihar Edo, Adams Oshiomhole ya tallafawa mutanen Edo ta Arewa da buhunam shinkafa, ya taya ƴan Najeriya murnar kirismeti da sabuwar shekara.
Gwamnan Edo ya rantsar da shugabannin riko duk da hukuncin kotu, yayin da Antoni Janar ya jaddada cewa dakatarwa na shugabannin iko ne na kansiloli kawai.
Hon Ojezele Osezua Sunday, mamba a majalisar dokokin jihar Edo ya fice daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki ranat Litinin, 23 ga watan Disamba, 2024.
Jihar Edo
Samu kari