Matsin tattalin arziki
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya soki tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya ce ko alama bau ta yunwar abinci a wurinsa, sai dai yunwar mulki.
Tsohon gwamnan Rivers, Amaechi, ya ce yunwa ta gama kama 'yan Najeriya, ya na mai kalubalantar 'yan adawa da su haɗa kai su cire Tinubu daga mulki a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar Yarbawa ta Afenifere ta ce babu wani katabus da gwamnatin Tinubu ta tabuka a cikin shekaru biyu da ta yi tana mulki.
Tinubu ya kafa kamfanin NCGC da jarin N100bn, inda ya nada Yakubu Dogara matsayin shugaban gudanarwa. NCGC zai tallafa wa kananan ‘yan kasuwa, matasa da masana’antu.
#EndBadGovernance za su yi zanga-zanga a ranar 12 ga Yuni, suna masu zargin Tinubu da lalata tattalin arziki da kuma take ‘yanci a cikin mulkin dimokuradiyya.
A labarin nan, za a ji dalilin da gwamnatin tarayya ta bayar na shirn karbo rancen $24bn daga bankuna da hukumomi daban daban na duniya, ta ce kowa zai amfana.
Gwamnatin Bola Tinubu ta tabbatar da cewa ta ba mutane miliyan shida tallafin kudi cikin wata shida da suka gabata kuma akwai miliyan 15 da za su ci gajiya.
Ana fargabar jita-jitar mutuwa bayan cin wata shinkafa ya karya farashin kilo 50 zuwa N54,000 sakamakon rade-radin da ake yaɗawa da ya tayar da hankulan mutane.
Gwamnatin tarayya ta kammala tantance gidaje miliyan 2.3 domin raba musu tallafin kudi. Bankin duniya ya koka kan jinkirin fara raba tallafin ga masu bukata.
Matsin tattalin arziki
Samu kari