Matsin tattalin arziki
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya yi magana kan hanyar bunkasa tattalin arziki da bukatar ƙasashe su haɗa kai wajen yakar yunwa da bunƙasa noma.
Tsohon shugaban majalisar wakilai, Yakubu Dogara ya bayyana cewa gwamnatin Muhammadu Buhari ne ta lalata tattalin Najeriya, Tinubu kuma yana gyara shi.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta sha alwashin dakile talauci gaba daya a fadin Najeriya inda ta ce za ta bi duk hanyar da ta dace domin kawo sauyi a kasa.
Fadar shugaban kasa ta ce hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya na dab da sauka zuwa kasa sosai inda ta ba da tabbacin hakan saboda matakan da ake dauka.
Darajar Naira ta karu, inda ake yin cinikinta ƙasa da N1,500 kan kowace Dala, a karon farko cikin watanni takwas, sakamakon sababbin dabarun tattalin arziki.
Hukumar NBS ta futar da alkaluman farashin kayayyaki a Najeriya, ta tabbatar da cewa jama'a sun jara samun sauki a farashin kayan abinci a watan Agusta, 2025.
Lauyan kare hakkin ɗan adam, Femi Falana, ya ce cire tallafin mai da Shugaba Tinubu ya yi babban kuskure ne na tattalin arziki, wanda ya janyo wa yan Najeriya ƙunci.
Bincike ya nuna cewa, zai ɗauki ma'aikaci mai karɓar mafi ƙarancin albashi na N70,000 fiye da shekaru biyu kafin ya iya mallakar sabuwar wayar iPhone 17.
Yan gwagwarmaya a Arewacin Najeriya da suka hada da Abba Hikima da Dan Bello sun shirya daukar mataki kan gwamnatin Bola Tinubu a Najeria kan basukan N-Power.
Matsin tattalin arziki
Samu kari