Matsin tattalin arziki
Tsohon shugaban Majalisar Tarayya, Hon. Yakubu Dogara ya sake magana kan halin da ake ciki a Najeriya inda ya yabawa salon mulkin Bola Ahmed Tinubu.
Kungiyar matasan Arewa reshen jihar Taraba ta yi tir da kudirin haraji da rufe iyakoki, tana kira ga gwamnati da ta tabbatar da daidaito tsakanin yankuna.
Hukumar NHRC ta ce ta samu rahotanni 339 kan cin zarafin dan Adam a Gombe, mafi yawanci yana shafar rashin kulawar iyaye, tare da wayar da kan jama’a.
Naira tiriliyan 3 ya shigo cikin asusun gwamnatin tarayya kuma an raba Naira tiriliyan 1.7 a FAAC. Gwamnatin tarayya ta samu N580bn, an raba N549bn a jihohi.
Datajar Naira ta kuma faɗuwa karo na biyu a jere bayan farfaɗowa mai ban mamakin da ta yi a farkon makon nan da ke mana bankwana a kaauwar ƴan canji.
Yayin da karancin Naira ke kara tsanani, masu POS sun koma biyan kudi domin a ba su tsabar Naira a gidajen mai da hannun ƴan kasuwa, an daina samu a ATM.
DJ AB ya gamu da fushin mabiyansa kan bidiyon haraji, wasu sun ce lokacin sakin bidiyon bai dace ba, yayin da wasu suka zazzage masa tare da yi masa barazana.
Faduwar Naira ta rage darajar dukiyar Abdulsamad Rabiu BUA daga dala biliyan 8.2 zuwa dala biliyan 4.5. Matsayinsa ya sauka a Najeriya, Afirka, da duniya.
Yan kungiyar gwamnonin Najeriya watau NGF sun gana a babban birnin tarayya Abuja a daren raɓar Talata kan kudirin harajin Tinubu da wasu batutuwa.
Matsin tattalin arziki
Samu kari