Daukan aiki
Gwamna Ahmadu Fintiri zai dauki matasa 12,000 aiki kafin karshen shekarar 2025 tare da kafa makarantar fasaha da inganta rayuwar mata da matasa a Adamawa.
Darakta-Janar na hukumar NDE, Silas Agara, ya ce an fara diban yan Najeriya aiki inda za a fara rajista a yanar gizo daga 28 ga Yuli zuwa 11 ga Agustan 2025.
Gwamnatin tarayya ta shirya samarwa ƴan kasa ayyukan yi sama da miliyan biyu ta hanyar tsarin samar da gidaje ga jama'a, ta ce nan ba da jimawa ba za a fara.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta sanar da sake bude shafin yanar gizo domin ci gaba da daukan ma'aiakata a wasu hukumomi da ke kasar.
Hukumar CDCFIB ta sanar da ranar da za a cigaba da neman aiki bayan dakatarwa karo na uku. Matasan Najeriya za su cigaba da neman aiki ranar Litinin.
Gwamnatin tarayya ta bude shafin yanar gizo domin daukar matasa 30,000 aiki a hukumomin shige da fice, kashe gobara, NSCDC da gidajen gyaran hali.
Gwamnatin Najeriya ta dage ɗaukar ma'aikata a Immigration, Civil Defence, da sauransu zuwa 14 ga Yuli, 2025. A cewar sanarwar, an samar da sabon shafin neman aikin.
Gwamnatin Najeriya ta sanar da shirin daukar ma'aikata 30,000 domin inganta tsaron cikin gida. Za a bude shafin daukar ma'aikata a NSCDC, NIS, FFS da NCoS.
Gwamna Alex Otti ya ce za a dauki karin malamai 4,000 aiki a Abia, yayin da gwamnati ke kokarin samar da ilimi da kiwon lafiya kyauta a fadin jihar.
Daukan aiki
Samu kari