Kasar waje
An sanar da Bassirou Diomaye Faye wanda ya lashe zaben kasar Senegal inda ya kafa tarihi a matsayin matashi mafi karancin shekaru a zaben da aka gudanar.
Bayan shafe sama da shekara gudana ana shari'a, babbar kotun jihar Kano ta bayyana hukuncin da ta yanke a shari'ar kisan Ummulkusum Sani Buhari watau Ummita.
Dan siyasar Senegal mai shekaru 44, Bassirou Diomaye Faye, ya zama zababben shugaban kasa mafi karancin shekaru a nahiyar Afirka. Ya samu kuri'u mafi rinjaye.
Rahoto ya bayyana yadda bashin da ake bin Najeriya ya karu idan aka kwatanta da wanda ake bin kasar a shekarar da ta gabata bayan da Tinubu ya karbi mulki.
Kasar Saudiyya ta cika alkawarin da ta dauka a watan Janairu cewa za ta buɗe wasu shagunan kwankwadar barasa a birnin Riyadh domin baki 'yan kasashen waje.
Labarai sun zo cewa an jefo bam, an kashe mutane a lokacin sahur a Gaza. sojojin Israila sun bude wuta inda suka hallaka mutanen Gaza da ke zaune a wani gida.
Ambasada Rawhide Bawa, jakadan kasar Ghana a Najeriya ya rasu yana da shekaru 65 a duniya a birnin tarayya Abuja, an tafi da gawarsa zuwa gida domin jana'iza.
Yayin ake ta kiraye-kirayen bude iyakoki ga Shugaba Tinubu a Najeriya, a karshe shugaban ya saurari koken jama'a ya umarci bude iyakokin Najeriya da Nijar.
Wani dan Najeriya ya taki sa'a bayan da ya tsinci wayoyin iPads guda 500 a wurin aikinsa amma da ya kai rahoto ga manajansa, sai aka ce ya rike su an bashi kyauta.
Kasar waje
Samu kari