Kasar waje
Gwamnatin Iran ta sanar da cewa ta harbo wani jirgin yakin Amurka da ya shiga kasar ta ba tare da izini ba. Amurka ta ce rahoton ba gaskiya ba ne.
Wata farar saniya .mai suna “Donald Trump” a Bangladesh ta tsira daga yanka bayan gwamnati ta dakatar da hadayar saboda yawaitar sha’awar jama’a a intanet
An cafke fitaccen limamin Sunni a Burkina Faso bayan ya soki wata sabuwar dokar addini da gwamnatin mulkin soja ƙarƙashin Ibrahim Traoré ta kafa.
Shugaban Koriya ta Arewa, Kim Jong Un ya harba makamai cikn teku. Gwamnatin Koriya ta Kudu ta tabbatar da harba makaman amma bata yi karin bayani ba.
Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa ba zai halarci bikin auren dansa Donald Trump Jr. ba saboda muhimman harkokin gwamnati da rikicin Iran.
Shugaban Senegal, Bassirou Diomaye Faye, ya sallami Firaminista Ousmane Sonko tare da rusa gwamnati bayan watanni ana rikicin siyasa da matsin tattalin arziki.
Wata tashar rediyo a Birtaniya ta nemi afuwar al'umma bayan kuskuren na’ura ya sanar da mutuwar Sarki Charles III a ranar Talata 19 ga watan Mayun 2026.
Farashin danyen mai na Brent ya sauka zuwa dala 105 yayin da ake ci gaba da tattaunawar sulhu tsakanin Amurka da Iran kan rikicin Gabas ta Tsakiya.
Mutane uku sun mutu a harin 'yan bindiga da aka kai cibiyar Musulunci ta San Diego a Amurka, yayin da jami’an tsaro ke binciken lamarin a matsayin harin kiyayya.
Kasar waje
Samu kari