Kasar waje
A labarin nan, za a ji jagoran Iran, Mojtba Khamenei ya shawarci jama'ar kasar da su yi tsayin daka wajen adawa da duk wani yunkurin raba kawunansu da makiya ke yi.
A labarin nan, za a ji cewa duk da boye-boyen da kasar Amurka ke yi, an gano girman asarar da Iran ta jawo mata a yakin da aka fara a Fabrairu, 2026.
Wasu rahotanni sun ce shhugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian ya rubuta takardar murabus saboda wasu matsaloli da IRGC, jami'in kasar ya karyata labarin.
A labarin nan za a ji cewa hukumomin kasar Amurka sun tabbatar da harin Iran da ya yi sanadin jikkata wasu jami'anta biyar da ke sansaninsu a Kuwait.
A labarin nan za a ji cewa hukumar tsaron fararen kaya ta DSS ta samu nasarar gano wasu miyagun mutane da ke safarar makamai, har da 'yan kasar waje.
Gwamnatin Iran ta sanar da cewa ta harbo wani jirgin yakin Amurka da ya shiga kasar ta ba tare da izini ba. Amurka ta ce rahoton ba gaskiya ba ne.
Wata farar saniya .mai suna “Donald Trump” a Bangladesh ta tsira daga yanka bayan gwamnati ta dakatar da hadayar saboda yawaitar sha’awar jama’a a intanet
An cafke fitaccen limamin Sunni a Burkina Faso bayan ya soki wata sabuwar dokar addini da gwamnatin mulkin soja ƙarƙashin Ibrahim Traoré ta kafa.
Shugaban Koriya ta Arewa, Kim Jong Un ya harba makamai cikn teku. Gwamnatin Koriya ta Kudu ta tabbatar da harba makaman amma bata yi karin bayani ba.
Kasar waje
Samu kari