Kasar waje
Fadar White House ta bayyana cewa masu yada wa'adin karin lokacin taagaita wuta tsakanin Amurka da Iran ba gaskiya suke fada ba, Trump bai sanya lokaci ba.
A labarin nan, za a ji cewa an fara samun matsalolin tattalin arziki sakamakon takaita amfani da intanet da hukumomin kasar Iran suka yi bayan an fara yaƙi.
Iran ta ƙwace jiragen ruwa guda biyu tare da kai wa na uku hari a mashigar Hormuz a yau 22 ga Afrilu, 2026, duk da amincewa da tsawaita wa'adin tsagaita buɗe wuta.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun Iran sun lalata wani sashen jirgin ruwa da ya yi taurin kai wajen kutsa wa ta mashigar Hormuz Duk da an yi gargadi tun farko.
Shugaban hukumar leken asirin Isra'ila ta Mossad, David Barnea ya yi magana kan babban jami'in leken asirinsu da ya kira da Mem da ya rasu. Ya taimaka a yaki da Iran
Iran ta kai hari kan jirgin dakon mai a mashigar Hormuz yau 22 ga Afrilu, 2026, lamarin da ya haddasa tashin farashin mai da dagula shirin sulhu a Pakistan.
A labarin nan, za a ji cewa Iran ta sanar da ƙarin shiri na tunkarar sabon yaƙi musamman idan Amurka da Donald Trump suka kafe a kan zaluntar kasar.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da kara wa'adin tsagaita wuta da Iran yayin da aka gaza zama a Pakistan domin neman cimma yarjejeniya a karo na biyu.
Ƴan sandan Ghana sun kama wata mata ɗan Najeriya, Esther Egbuhama, kan zargin gudanar da gidan baɗala a yankin Ashanti. An haramta karuwanci a Ghana.
Kasar waje
Samu kari