Kasar waje
A labarin nan, za a ji cewa masu ruwwa da tsaki sun gano cewa ana samun karuwar cin zarafin Musulmi a kasashen Turai yayin da ke kokarin dakile kyamar.
Rahotanni sun nuna Yan Diomande ya zama ɗan Afirka mafi tsadar ciniki a tarihi bayan komawarsa Real Madrid, yayin da Victor Osimhen ya shiga jerin sau biyu.
Iran ta karyata rahotannin da ke cewa Shugaba Massoud Pezeshkian ya yi murabus, tana mai cewa jita-jitar karya ce da ake yadawa domin kawo cikas ga haɗin kan ƙasa.
Iran ta ce ta shirya kai hare-hare kan wurare uku a Ukraine amma ta dakatar da shirin bayan Kyiv ta ba da hakuri bayan kai harin jirgin ruwa a cikin teku.
Hare-haren Isra'ila sun ci gaba da ƙaruwa a Gaza duk da amincewar Hamas da sabon shirin tsagaita wuta na Donald Trump, lamarin da ke barazana ga zaman lafiya.
Girgizar kasa mai karfin maki 5.5 zuwa 5.6 ta Richter ta girgiza Masar da sanyin safiyar Litinin, yayin da gwamnati ta tabbatar da cewa babu asarar rayuka ko jikkata
Saudiyya ta sanar da kafa ƙawancen tsaron teku da ƙasashe takwas domin kare hanyoyin kasuwanci da zirga-zirgar jiragen ruwa a Tekun Bahar Maliya.
Saudiyya ta dakatar da matafiya daga Kongo, da wasu kasashen Afrika uku daga shiga kasarta a matsayin matakin kariya daga barkewar annobar Ebola.
Akalla mutum 13 sun mutu bayan wani ƙaramin jirgin sama mai ɗauke da masu yawon buɗe ido ya yi hatsari kusa da wurin tarihi na Nazca Lines a Peru.
Kasar waje
Samu kari