Kasar waje
Dan gwagwarmayar Indiya Sonam Wangchuk ya kwashe kwanaki 20 yana yajin cin abinci, kafin 'yan sanda su kai shi asibiti saboda tabarbarewar lafiyarsa.
Ana fargabar fiye da 'yan gudun hijirar Rohingya 500 sun mutu bayan jiragen ruwa biyu sun bace a teku daga Myanmar zuwa Malaysia yayin da suke tafiya.
Hare-haren Iran sun jikkata sojojin Amurka da dama a Jordan yayin da rikicin ƙasashen biyu ke ƙara tsananta duk da yarjejeniyar tsagaita wuta da aka cimma a baya.
Wata fitacciyar mai amfani da TikTok a Ghana, Camilla Alhassan, ta samu hukuncin ɗaurin shekara guda saboda yaɗa labaran ƙarya kan Shugaba John Mahama.
Firaministan Malaysia, Anwar Ibrahim, ya ce duk wani ɗan Isra'ila da aka gano yana cikin ƙasar za a kore shi nan take saboda Malaysia ba ta amince da Isra'ila ba.
Shugaba Bola Tinubu zai halarci taron Majalisar Dinkin Duniya na 81 a New York, inda zai tattauna kan tsaro, sauye-sauye da hadin gwiwar kasa da kasa.
Gwamnatin Iran ta yi Allah wadai da hare haren da Amurka ta kai yankin Asibitin Kwararru na Baghaei da ke kudancin kasar, ta bayyan shi a matsayin ta'sa.
Wasu ɓarayi sun kai hari tare da yunƙurin shiga gidan tauraron Spain, Lamine Yamal, bayan nasarar da ƙasarsa ta samu kan Faransa. 'Yan sanda sun fara bincike.
Sannu da zuwa shafinmu na Kai Tsaye, inda za mu rika kawo muku duk abubuwan da ke faruwa a wasan kusa da na ƙarshe na Kofin Duniya 2026 tsakanin Ingila da Argentina.
Kasar waje
Samu kari