Kasar waje
An barke da zanga-zanga a Siriya saboda karin farashin fetur da kashi 40, yayin da mutane suka rufe hanyoyi bayan matakin gwamnati na kara kudin makamashi.
Hukumar Makamashi ta Duniya (IEA) ta kiyasta cewa an yi asarar gangar mai kusan biliyan 2.8 da ake fitarwa ta Mashigar Hormuz tun bayan fara yaƙin Amurka da Iran.
Kungiyar yan Najeriya mazauna kasar Afirka ta Kudu (NICASA) ta tabbatar da kashe babban malamin coci, Fasto Taiwo Michael Fakunle a birnin Johannesburg.
Kasar Nijar ta naɗa Birgediya Janar Mamane Sani Kiaou sabon shugaban hafsan soji bayan dakile wani yunkurin tawaye da ya faru a babban birnin Yamai.
Shugaba Donald Trump, ya yi hasashe yaƙin da ake yi tsakanin Amurka da kasar musulunci ta Iran zai ƙare bayan zaɓen tsakiyar wa’adin Amurka na watan Nuwamba, 2026.
Iran ta samu mafi yawan sabsbbin rijiyoyin iskar gas da aka gano a duniya tun daga 2025 zuwa 226, inda adadin da aka gano ya kai kafa cubic tiriliyan 17.5
Jiragen yaƙin kasar Saudiyya sun kai hare-haren sama kusan 40 kan wasu yankunan a biranen Taiz, lardin Hodeidah, Al-Jawf da Marib da ke kasar Yamen.
Rahotanni daga majiyoyi msu alaka da kungiyar Houthi ya ruwaito cewa jiragen yakin Saudiya na kai hare-haren sama a wasu larduna daban-daban na kasar Yemen.
Matar Nasiru Idris Musa ta yi bayanin rikicin aurensu da zargin kwace fasfo, yayin da Sheikh Gumi ya bukaci gyaran kotunan Shari’a a Najeriya baki daya.
Kasar waje
Samu kari