Jam'iyyar APC
Jam'iyyar All Progressives Peoples Congress (APC), za ta bayar da satifiket din lashe zaben fidda gwanin gwamnan jihar Ondo, ga Gwamna Lucky Aiyedatiwa.
Kwamitin binciken shari'a da gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya kafa, zai fara zamansa domin binciken gwamnatin tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje.
Kungiyar 'Concerned North-Central APC Stakeholders' ta nesanta kanta daga zanga-zangar neman tsige Abdullahi Umar Ganduje daga shugabancin jam'iyyar APC.
Wasu da ake kyautata zaton 'yan bindiga ne sun kashe daya daga cikin kodinetocin yakin zaben gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa a kofar gidansa da ke Akoko.
Dan fafutukar kare matasa ya musanta raɗe-raɗin da ke cewa tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai zai nemi mulkin Najeriya a zaben shugaban ƙasa 2027.
Wata majiya a hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta Kano (PCACC) ta yi ikirarin cewa IGP ya janye ƴan sanda daga hukumar kan binciken shugaban APC Ganduje.
Gwamna Hyacinth Alia na jihar Benuwai ya buƙaci tsofaffin gwamnonin jihar su daina shiga dukkan al'amurorin gwamnatinsa idan har ba gudummuwa za su bayar ba.
Yayin da ake shirye-shiryen zaɓen gwamna a jihar Edo, wani fitaccen jigon APC, Kingsley Topa, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP domin taimakawa Gwamna Obaseki
A yayin da take shirin gudanar da zaben kananan hukumomi, gwamnatin jihar Yobe karkashin Gwamna Mai Mala Buni ta rusa shugabannin riko 17 da kansilolinsu.
Jam'iyyar APC
Samu kari