Jam'iyyar APC
Jam'iyyar APC ta sanar da cewa ba za a gudanar da taron shigar Gwamna Kefas Agbu jam'iyyar a 2025 ba. APC ta ce za a yi taron ne a Janairun 2026.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya hango makomar jam'iyyar a zaben 2027. Ya bayyana cewa APC za ta yi nasara cikin sauki.
Shugaban jam'iyyar APC na jihar Plateau, Rufus Bature, ya yi magana kan dalilin da ya sa ba su yi maraba da Gwamna Caleb Mutfwang ba. Ya ce ba su san niyyarsa ba.
Kwamitin tantancewa na APC ya cire Omisore da wasu mutum shida daga takarar fitar da gwani na zaben kujerar gwamnan jihar Osun saboda matsalolin takardu.
Mambobi 16 na majalisar dokokin jihar Rivers sun fice daga jam'iyyar PDP zuwa APC, inda kakakin majalisa Martin Amaewhule ya jagoranci sauya shekar.
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Zamfara ta gamu da koma baya bayan wasu daga cikin 'yan majalisar da take da su sun yi murabus. Sun bayyana dalilansu.
An tsige shugaban jam'iyyar APC na jihar Cross River, Alphonsus Ogar Eba bayan kuri’ar rashin amincewa da mulkinsa bia zargin almundahana da rufe ofis.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya samu goyon baya kan takarar gwamnan jihar Kano. Tsofaffin ciyamomi sun goya masa baya.
Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da jigon jam’iyyar APC a yankin Ibadan, Hon. Wale Oriade, lokacin da yake barin ofishinsa da misalin ƙarfe 7 na yamma.
Jam'iyyar APC
Samu kari