Jam'iyyar APC
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yi taro da masu ruwa da tsaki na jam'iyyar PDP. Gwamnan ya tabo batun ficewa daga jam'iyyar PDP don zaben 2027.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, ya yi magana kan komawarsa jam'iyyar APC da ke mulki a Najeriya. Gwamnan ya bayyana cewa bai shiga don ya kori wani ba.
Gwamnan Delta, Sheriff Oborevwori, ya bayyana rasuwar tsohon mataimakin gwamna, Chif Benjamin Elue, a matsayin babban rashi ga jihar da Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya soki yan siyasar da ke shiga APC. Ya ce zaben shugaban kasa na 2027 zai kasance tsakanin Tinubu da 'yan Najeriya.
Gwamna Fintiri na Adamawa ya koma APC yau 27 ga Fabrairu, 2026. APC yanzu tana da jihohi 30, yayin da PDP ta rage jihohi 3 kacal (Oyo, Bauchi, Zamfara) a Najeriya.
A labarin nan, za a ji Fadar Shugaban kasa ta yi wa Atiku Abubakar gugar zana da gwamnan jiharsa, Ahmad Fintiri ya sauya sheka zuwa APC gabanin zaben 2027.
Jagoran jam'iyyar NNPP a Najeriya Buba Galadima ya ce mutanen Rabiu Kwankwaso sun hada kai da sauran 'yan adawa ne domin an shirya musu makarkashiya a 2027.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa ya yi nadamar rawar da ya taka wajen kafa jam'iyyar APC a shekarar 2014.
Gwamnan Adamawa, Umaru Fintiri, ya fice daga PDP zuwa APC, yayin da wasu ‘yan majalisa 14 suka ajiye mukamansu. APC ta bayyana shirin karɓar masu sauya sheka.
Jam'iyyar APC
Samu kari