Jam'iyyar APC
Kungiyar ’yan majalisa ta "Save Democracy Group" ta buƙaci shugabannin tsaro da na kudin gwamnati da su yi murabus daga kwamitin yakin zaben shugaban ƙasa na APC.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyar ADC ta gargadi malaman da suka bayyana goyon baya da sake zaben Tinubu cewa ra'ayinsu daban, na yan Najeriya daban.
Rikicin cikin gidan APC a Katsina ya tsananta sakamakon rike jami’an tsaron Gwamna Dikko Radda da ‘yan sanda suka yi a Abuja saboda zargin lalata allon tallar zabe.
Shugaban Kuje a Abuja, Samuel Danjuma Shekwolo ya buƙaci mazauna yankin da ba sa APC da su fice, lamarin da ya haifar da damuwa game da hakkoƙin bil'adama.
A labarin nan za a ji cewa Majalisar dokokin jihar Kano ta bayyana damuwa bayan cutar mashako ta yi sanadin rasuwar yara akalla 50 a karamar hukumar 1.
A labarin nan za a ji jam'iyyar ADC ta yi mamakin kalaman Sanata AbdulAziz Yari game da mulkin APC da Bola Ahmed Tinubu bayan zaben 2027 da bayan 2031.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Yobe ta yi karin bayani game da Naira miliyan 300 da aka ji gwamna Mai Mala Buni zai ba wa jami'ar JIBIWS.
APC ta musanta rahotannin cewa ta janye jerin Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen Tinubu na 2027, tana mai cewa jita-jita ce kuma za a sanar da duk wani sauyi a hukumance.
Shugaban APC Nentawe Yilwatda ya soki shirin Atiku na dawo da tallafin man fetur, yana cewa ’yan Najeriya sun cancanci manufofin tattalin arziƙi masu ɗorewa.
Jam'iyyar APC
Samu kari