Kotun Kostamare
Yayin zaman sauraron shari'ar Tukur Mamu a ranar Juma'a. 21 ga watan Yuli, Mai shari'a Inyang Ekwo ya bukaci duk wanda shari'ar bata shafe shi ba da ya fita.
Wani magidanci a birnin tarayya Abuja, Raphael Chima, ya nemi Kotun kwastumare mai zama a birnin tarayya ra raba aurensa da Joy saboda bata kaunar zaman lafiya.
Kotu ta yankewa wani faston Najeriya Segun Philip, da Owolabi Adeeko, hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan sun kashe wata dalibar LASU, Favour Daley-Oladele.
Rundunar 'yan sandan jihar Ondo ta yi nasarar kama wata mata Esther Godwin kan zargin kwarawa ma'aikaciyar su tafasasshen ruwan zafi bisa zarginsu da badala.
Gwamnan jihar Legas Babajide Sanwo-Olu da gwamnan Enugu Peter Mbah na fuskantar ƙalubale saboda ƙararsu da aka kai kotun sauraron ƙararrakin zaɓe kan batun.
Kotun majistare da ke Akure cikin jihar Ondo ta daure wani Fasto shekaru biyu a gidan gyaran hali bisa zargin fasa shago da kuma yin sata a Iwaro Oka Akoko.
Wani mutumi James Bassey ya durkusa ya na neman alfarma bayan an yanke wa wanda ya ke kara hukunci a kotu, ya ce ya na neman alfarma saboda taimakonsa da ya ke.
Rundunar 'yan sandan jihar Bayelsa ta kama wasu mutane uku da ake zargi sun kashe wani matashi bisa zargin satar biredi a birnin Yenagoa da ke cikin jihar.
An kai lauyan mutum-mutumi na farko gaban kuliya bisa zargin yi wa doka hawan kawara a kasar Amurka. Lauyan mai suna 'DoNotPay' dai na fuskantar zarge-zarge ne.
Kotun Kostamare
Samu kari