Kotun Kostamare
Kotu ta tura wani matashi Auwal Usman gidan gyaran hali, sakamakon samunsa da lafin datsewa abokinsa Sabo Abduwa hannu a yayin da rigima ta kaure tsakaninsu.
Wata kotu da ke zamanta a Dei-Dei a birnin Abuja ta tsare wani matashi mai suna Darlington Chibundu bisa zargin satar jita da makirfo guda biyu a cikin majami'a
Wata kotun majistare da ke jihar Bayelsa ta tsare wani matashi mai suna Kingsley Solomon a gidan kaso bisa zargin satar jaririya mai watanni biyu a duniya.
Hukumar Yaki da Cin Hanci (EFCC) reshen jihar Borno ta gurfanar da wani mai suna Isiyaku Ibrahim da ake zargi da handame dukiyar marayu da ya kai har N12m.
Wata mata mai suna Rofiat Ibrahim ta roki kotu da ke zamanta a Ilorin ta jihar Kwara da ta raba aurensu da mijinta saboda ta gaji da dawainiyar jinyarshi kullum
Wani mutum, Herbert Baitwababo ya maka mai gudanar da rukunin manhajar 'WhatsApp' a Uganda kan zargin cire shi a rukuni wanda suka kirkira don taimakon al'umma.
Wata kotun yanki a jihar Plateau ta yanke wa wani yaro mai shekaru 18, Ibrahim Ali daurin watanni uku a gidan kaso ko kuma biyan tara N10,000 da diyya N20,000.
Kotun shari'ar Musulunci da ke jihar Kano ta tasa keyar wani matashi lauyan bogi zuwa gidan gyaran hali da daurin watanni 15 ba tare da biyan kudin tara ba.
Iyayen wata matashiya mai suna Aishatu Dauda sun mika ta ga jami'an 'yan sanda bisa zargin jefar da 'yarta da ta a farkon watan Yuni da muke ciki a jihar Gombe.
Kotun Kostamare
Samu kari