Kotun Kostamare
Yayin da ake ci gaba da shari'ar matashiyar 'yar Tiktok a jihar Kano, Murja Ibrahim Kunya, Kotun Shari'ar Musulunci ta sake hukunci kan zarginta da ake yi.
Kotun Shari'ar Musulunci da ke zamanta a Sharada da ke jihar Kano ta yanke hukuncin dauri a gidan gyaran hali ga matashiyar ’yar TikTok, Ramlat Muhammad.
A yayin da ake fama da tsadar rayuwa a Najeriya, rundunar 'yan sanda ta kama wasu mutane biyu da ake zargi da satar kebura wato wayoyin wuta a jihar Legas.
Rahotanni da suka fito daga baya-bayan nan sun nuna cewa Murja Kunya, fitaciyyar 'yar Tiktok ta bar gidan gyaran hali na jihar Kano da kotu ta tura ta.
Alkalin kotun Musulunci da ke zama a yankin Kumbotso ta jihar Kano, Mai Shari’a Nura Yusuf Ahmed, yankewa matashin da aka kama da Murja Kunya daurin watanni 6.
Babbar Kotun Shari’ar Musulunci da ke GRA a Sabon Garin Zariya, ta umarci sayar da kadarorin tsohon ɗan takarar gwamnan Jihar Kaduna, Hon. Muhammad Sani Sha’aban.
A yayin da yan Najeriya ke cigaba da ji a jikunsu sakamakon tsare-tsaren da gwamnatin Tinubu ta kawo, kotu ta tura wani tela gidan yari kan satar tukunyar miya.
Jigon jam’iyyar PDP kuma tsohon kakakinta, China Nwoba a Ebonyi ya shiga matsala bayan tsare shi da aka yi a gidan kaso da zargin bata suna da kuma yada karya.
Wata matar aure mai suna Ramat Joke ta roki wata kotu da ke Ilorin, da ta datse igiyar aurenta a kan cewa mijinta, Habeeb Atanda ya koma mashayin kwaya.
Kotun Kostamare
Samu kari