Kotun Kostamare
A labarin nan, za a ji cewa kotu dake zamanta a Abuja ta yi fatali da bukatar da lauyoyin Abba Kyari suka shigar gabanta a shari'arsu da NDLEA kan kadarorinsu.
A labarin nan, za a ji cewa takardar kotu ta bayyana bayanan da ake sa ran shaidun da Nnamdi Kanu zai gabatar a gabanta za su bayar idan an koma zama.
A labarin nan, za a ji cewa wani da a Kano, Muhammad Shaddadu ya maka mahaifinsa a gaban kotu bisa zargin sayar masa da gida a lokacin da ya ke gidan yari.
Kotun Majistire a Kano ta yanke hukuncin daura auren Ashir Idris Mai Wushirya da Yar Guda bisa bidiyon badala da suka wallafa kuma suka yada a kafafen sada zumunta
Babbar Kotun Kano ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya kan mutane 2 da aka kama da laifin kai hari tare da kashe malamin jami'ar Yusuf Maitama Sule, Kano.
A baya, mun wallafa cewa kungiyar kare hakkin dan adam ta nemi mahukunta a Najeriya ta cire hukuncin kisa daga hukunec-hukuncen manyan laifuffuka.
A labarin nan, za a yi yadda 'yan uwan Bilyaminu Bello na dangin uwa da su ka raine shi suka yi raddi ga mahaifin 'dansu da ya ce ya yafe wa Maryam Sanda.
A labarin nan, za a ji cewa kotu ta fara zama a kan zargin wasu mutane uku da sace yara a Kano, sannan a yi safararsu zuwa jihar Delta domin sayar wa.
A labarin nan, za a ji cewa 'yan uwan Bilyaminu Bello, magidancin nan da matar shi ta kashe sun yi takaicin Shugaban Kasa Bola Tinubu ya yafe wa Maryam Sanda.
Kotun Kostamare
Samu kari