Kotun Kostamare
A labarin nan, za a ji cewa wata kotun majistare da ke zamanta a Kano ta aika da fitaccen dan TikTok, Ashiru Idris a gaban kotu bisa zargin yada bidiyon fitsara.
A labarin nan, za a ji cewa Mai Shari'a Peter Lifu na Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ya bayyana matukar takaici a kan shari'ar tsohon gwamna, Gabriel Suswam.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta sake gurfanar da Minista a lokacin Obasanjo, Olu Agunloye gaban kotu.
A labarin nan, za a ji cewa kotu a Zambia ta yi kakkausan suka ga masu tsafi da sihiri bayan an kama wasu da yunkurin kashe Shugaban Kasar, Hakainde Hichilema.
Wani magidanci, Mista Ishaku Joseph ya maka saurayin diyarsa, Yunana Zock a kotu jam tuhumar kwashe kudin gadon matarsa, wacce ta bar duniya kwanakin baya.
A labarin nan, za a ji wasu lauyoyi biyu a Kano, Ahmed Musa da Ridwan Yunusa,sun ce ba su san da batun shiga shari'ar da gwamnatin Kano ke shirin yi da Jafar ba.
A labarin nan, za a ji yadda Dumebu Kachikwu, tsohon dan takarar Shugaban Kasa a ADC ya dauki zafi bayan INEC ta mika ADC ga Davide Mark da abokansa.
A labarin nan, Sarkin Musulmi, Mai Alfarma, Alhaji Sa'ad Abubakar III ya bayyana takaicin yadda bangaren shari'a ke tauye hakkin talakawan Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Shugaban Najeriya, Cif Olusegun Obasanjo ya fito da wasu bayanai a kan bangaren shari'a da yadda adalci ya wargaje a kasa.
Kotun Kostamare
Samu kari