Kotun Kostamare
A yau ake jin Hukumar EFCC tayi nasara, kotu ta yankewa Mama Boko Haram da wasu hukuncin dauri. A. I Arogha shi ne lauyan da ya tsayawa EFCC a shari’ar.
Wata kotun majistare da ke yankin Sabo-Yaba a jihar Legas, ta garkame malamin addini Azuka Ohez da matarsa, Mary Ohez kan zargin damfarar kudi miliyan 33.8.
Wani lauya, Eze Agala, ya rasa rayuwarsa bayan ya yanke jiki ya faɗi sumamme, aka garzaya da shi asibiti amma rai ya yi halinsa a Fatakwal, babban birnin Ribas.
Wata babbar kotun Kano ta yankewa wata matar aure, Rukayya Abubakar, hukuncin daurin rai da rai kan kishe ‘dan kishiyarta bayan ta jefa shi a cikin rijiya.
Tsohon Sanata mai wakiltar Adamawa ta Arewa, Elisha Abbo, ya zargi shugabar kotun daukaka kara, Monica Dongban-Mensen da karbar cin hanci ta hannun yaransu.
Kotun Majistare da ke jihar Kano ta ba da belin dan siyasa, Abdulmajid Danbilki Kwamanda kan naira miliyan daya da kuma masu tsaya masa kan belin.
Wani magidanci, Mista Aku Bakari ya maka matarsa, Mary, gaban wata kotun gargajiya da ke yankin Nyanya yana zarginta da ba coci fifiko sama da shi.
Babbar Kotun Tarayya da ke jihar Legas ta yanke hukuncin daurin rai da rai kan Fasto Feyi Daniels saboda zargin cin zarafi da kuma fyade ga wata mata a Legas.
Ola Olukoyede,shugaban hukumar EFCC, na fuskantar barazanar dauri a magarkama. An tattaro cewa Olukoyede da hukumar EFCC sun ki bin wani umurnin kotu.
Kotun Kostamare
Samu kari