
Jihar Cross River







Shugaban jam'iyyar APC a Najeriya, Dr. Abdullahi Ganduje ya ce sun shirya tsaf domin kwace mulkin a jihar Rivers a zaben 2027 inda ya ce ita ce kan gaba.

Alkalai a jihar Cross River sun shiga yajin aiki saboda rashin cika musu bukatu. Alakalan sun dakatar da dukkanin ayyuka har sai an magance matsalolinsu.

Yan kwadago sun daidaita da gwamnatin Cross River wajen karin albashi zuwa N7,000. Lamarin ya zo ne a lokacin da yan kwadago ke shirin fara yajin aiki a jihar.

Majalisar Dattawa ta yi bankwana da gawar tsohon shugabanta, Dr. Joseph Wayas wanda ya rasu tun a ranar 30 ga watan Nuwambar 2021 bayan fama da jinya.

Wasu daga cikin shugabannin PDP na gunduma da ƙananan hukumomi sun yi zanga-zangar nuna adawa da yunkurin maido da shugaban jam'iyyar ɓa Cross River.

Gwamnan jihar Cross Rivers, Bassey Edet Otu, ya yi kira da kungiyoyin kwadago na jihar da su hakura da shiga yajin aikin gargadi da suke shirin farawa.

Kwamitin gudanarwa NWC na PDP ta kasa ya yi watsi da yunkurin wasu na dakatar da shugaban jam'iyyar na Kuros Riba,Venatius Ikem, ya ce zama daram.

Gwamnatin tarayya za ta ba manoma tallafi domin bunkasa samar da abinci da yaki da tashin farashin kayan abinci a Najeriya. Za a nazari kan wasu tsare tsaren Tinubu.

Gwamnan jihar Cross Rivers, Bassey Otu, ya ba da hutun kwanaki biyu domin zaben shugabannin kananan hukumomin jihar. Gwamnan ya ce a yi a hutu a Alhamis da Juma'a.
Jihar Cross River
Samu kari