![Yaki da ta'addanci: Kwastam ta kama kwantena makare da makamai daga Turkiyya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/36c72cb0c395558f.jpeg?v=1)
Jihar Cross River
![Yaki da ta'addanci: Kwastam ta kama kwantena makare da makamai daga Turkiyya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/36c72cb0c395558f.jpeg?v=1)
![An kama 'dan sandan da ya shafe shekaru kimanin 10 yana zaman kansa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/351e41a6777a42e4.jpeg?v=1)
![Ana tsaka da aikin hajji, Musulmai sun bukaci Tinubu ya kori jami'ar NAHCON](https://cdn.legit.ng/images/360x203/fdd0bf2add00cd0d.jpeg?v=1)
!["Mun gaji da rikici": Matasa sun ɗauki zafi, sun shiga fada sun taso sarki waje](https://cdn.legit.ng/images/360x203/3012ad1ab9f5bae2.jpeg?v=1)
![Jami'an DSS da ƴan sanda sun mamaye zauren majalisa yayin da rigama ta kaure](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8581bdede3b345be.jpeg?v=1)
!['Yan majalisa sun tsige kakakin majalisar dokoki saboda wasu zarge-zarge](https://cdn.legit.ng/images/360x203/7794b5178d18e3ee.jpeg?v=1)
![Abubuwa 5 da ya kamata ku sani game da ginin babbar hanyar Legas zuwa Kalaba](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4ae755cc83385231.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta ware akalla Naira tiriliyan 15 domin gina titin Legas zuwa Kalaba a cikin shekaru takwas. Legit Hausa ta tattaro abubuwa 5 da ya kamata ku sani.
![Gwamnan APC ya zama a 2 wurin kara mafi karancin albashi ga ma'aikata, ya ba su hakuri](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ea64569a46af82ba.jpeg?v=1)
Gwamna Bassey Otu na jihar Kuros Riba ya amince da biyan sabon mafi karancin albashi N40,000 ga ma'aikatan jihar yayin bikin ranar ma'aikata a Najeriya.
![Bayan Kaduna, Gwamnan APC ya zargi uban gidansa da yashe lalitar gwamnati gaba ɗaya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b4649c226437f0c7.jpeg?v=1)
Gwamnan Kuros Riba, Bassey Otu ya koka kan yadda ta tsinci jihar a matsanancin rashin kuɗi domin gudanar da ayyuka kamar yadda gwamnan Kaduna ya yi zargin bashi.
![Gwamnan APC zai ɗauki sababbin ma'aikata sama da 5,000 a jiharsa, ya faɗi dalili](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d752882449dcf329.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Kuros Riba karkashin jagorancin Gwamna Bassey Otu za ta ɗauki ƙarin malaman makaranta 6000 domin fara cike giɓin da ke akwai a makarantu.
![Ba a gama jimamin Kaduna ba 'yan bindiga sun shiga cikin jami'a tare da yin awon gaba da dalibai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9abd6667a80e1238.jpeg?v=1)
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kutsa cikin dakin kwanan dalibai na jami'ar Calabar (UNICAL), inda suka yi awon gaba da wasu mutum uku yayin harin.
![Hotunan dan hazikin dan Najeriyan da ya kammala digiri da maki mai ban mamaki, ya sha kyautar kudi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/de1a0b307ee09b12.jpeg?v=1)
Dan Najeriya ya shiga tarihi yayin da ya kammala digiri a UNICAL, inda ya samu kyautar kudi daga SUG a lokacin da ake bikin yaye dalibai a jami'ar da ke Kudanci.
![Lafiya Jari: Ɓarkewar cuta ta jawowa makarantu tafiya hutun dole, an dauki mataki a Jihar](https://cdn.legit.ng/images/190x107/66efabac742c8a16.jpeg?v=1)
Kwamishinan lafiya na jihar Kuris Riba, Dakta Henry Ayuk, ya bayyana matakan da suke ɗauka bayan cutar kyanda ta ɓalle a wasu makarantu biyu a jihar.
!["Ban san me ya hau kaina ba": Matashi ya sheke mahaifiyarsa, ya kona gidansu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9e4f665e2b19b988.jpeg?v=1)
Rundunar ‘yan sandan Cross River ta kama wani matashi da ya kashe mahaifiyarsa mai shekaru 62 a Calabar yana mai zarginta da tabarbarewar dukiyarsa.
![Cross River: Ma'aikatan gwamnati sun fito zanga-zaga kan wani dalili 1 tak, bidiyo ya yadu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5fe45c8c2cdde562.jpeg?v=1)
Wasu ma'aikatan gwamnati a jihar Cross River sun fara zanga-zagar nuna bacin rai kan rashin biyan su albashi n watan Fabrairu da har yanzu gwamnatin ba ta yi ba.
Jihar Cross River
Samu kari