Jihar Cross River
Ministan jin kai da kawar da talauci, Dokta Betta Edu, ta fara biyan talakwa kdui N20,000 a Calabar, Cross River a kokarinta na kawar da talauci.
Gwamna Umar Bago na jihar Niger ya ba da hutun kwanaki bakwai ga ma'aikatan jihar saboda bikin Kirsimeti tare da ware abinci don raba wa al'umma.
Gwamnatin jihar Cross River ta amince da tsawaita hutu ga ma’aikatanta. An fara hutun kuma ana sa ran ma’aikata za su koma bakin aiki a shekara mai zuwa, 2024.
Wutar rikici a jihar Rivers ta kara ruruwa yayin da kwamishinoni hudu suka yi murabus a ranar Alhamis. Kwamishinonin na goyon bayan Wike maimakon Gwamna Fubara.
Gwamnatin jihar Rivers ta ce ta yanke shawarar rushewa tare da gina sabon ginin majalisar dokokin jihar biyo bayan wata gobara da ta lalata wani sashe na majalisar.
Majalisar dokokin jihar Rivers ta ayyana kujerun wasu 'yan majalisu 25 matsayin "wofi" biyo bayan sauka sheka daga PDP zuwa APC. Gwamna Fubara ya gabatar da kasafi.
Wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da babban Basarake a karamar hukumar Akpabuyo da ke jihar Cross River, Etiyin Maurice Edet tare da hallaka hadiminsa.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai sabon farmaki a jihar Cross Rivers inda suka yi awon gaba da wani babban basarake. Sun kuma halaka mutum daya a harin.
Daliban jami'ar UNICAL masu yawan gaske a ranar Litinin, 4 ga watan Disamba sun gudanar da zanga-zangar nuna adawa da karin kudin makarantar da aka yi.
Jihar Cross River
Samu kari