Jihar Cross River
Jam'iyyar hadakar yan adawa watau ADC ta kara karfi a jihar Kuros Riba bayan ahigar tsohon gwamna, Donald Duke, wanda ya karbi katin zama cikakken mamba.
Runduna ta 13 ta sojin Najeriya ta musanta zargin fyaɗe da karɓar kuɗi a Cross River; ta ce an shirya bidiyon da ake yadawa don yaudarar jama'a da bata sunan jami'ai
Wasu 'yan bindiga 80 a Akpabuyo, Cross River sun ajiye makamansu tare da rungumar shirin sulhu da gwamnatin jihar, suna kawo babban ci gaba a yakin da ta'addanci.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gana da Gwamna Uba Sani na Kaduna, Gwamna Alia na Benuwai da Gwamna Bassey Otu na jihar Kuros Riba a Aso Rock.
An tsige shugaban jam'iyyar APC na jihar Cross River, Alphonsus Ogar Eba bayan kuri’ar rashin amincewa da mulkinsa bia zargin almundahana da rufe ofis.
Wasu da ake zargi 'yan kungiyar asiri ne sun harbe wani shugaban dalibai na kungiyar SUG mai suna Samuel Sampson Udo a Cross river wajen jana'izar mahaifinsa.
Rikici ya barke a APC Cross River yayin da shugabannin ƙananan hukumomi 35 suka nemi shugaban jam’iyyar, Alphonsus Eba, ya yi murabus kan zargin rashin gaskiya.
Sanata Agom Jarigbe na Cross River ta Arewa ya sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa APC, yana zargin rikice-rikicen cikin gida a jam’iyyar mai adawa.
Wani maharbi a ƙaramar hukumar Boki da ke Jihar Cross River a Kudancin Najeriya ya harbe mace da kuskure yana zaton biri ne yayin da yake farauta a daji.
Jihar Cross River
Samu kari