Jihar Cross River
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a wurin da ake gudanar da zaben fitar da gwani na jam'iyyar ADC. Sun yi awon gaba da jami'in hukumar INEC.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata na shirin jawo wa APC hargitsi bayan ya yi fatali da sakamakon zaben fitar da gwani da aka gudanar a jihar Cross River.
Tsohon gwamnan jihar Cross River, Ben Ayade ya bayyana cewa ya janye daga neman takarar sanata bayan Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bukaci hakan daga gare shi.
Gwamnatin Jihar Cross River ta killace mutane 10 da suka yi mu'amala da wani ɗan China mai ɗauke da COVID-19, domin dakile yaɗuwar cutar mai kisa.
Gwamnatin Cross River ta tabbatar da bullar cutar COVID-19, inda wani dan kasar China mai shekaru 53 ya kamu, bayan dawowa Najeriya daga kasarsa.
Rundunar 'yan sandan jihar Cross River ta kama wani tsoho dan shekara 60 da laifin safarar makamai. 'yan sanda sun ce an same shi tare da wasu bindigogi.
Mutane da dama sun jikkata yayin da wani gas ya fashe a gidan mai a Kalaba, babban birnin jihar Kuros Riba, yan sanda sun kai dauki wurin da abin ya faru.
Wata mata a Najeriya ta haifi jarirai hudu lokaci guda, lamarin ya jawo damuwa, saboda kudin jinya na Naira miliyan uku hakan ya jawo aka rike ta a asibiti.
Rundunar 'yan sanda ta kama tsohon hadimin shugaba Muhammadu Buhari, Okoi Obono-Obla kan zargin shiga aikin lauya ba bisa ka'ida ba a jihar Cross River.
Jihar Cross River
Samu kari