Babban bankin Najeriya CBN
Hukumar kula da kamfanoni (CAC) ta ba kamfanonin hada-hadar kudi ta intanet da ke sarrafa na'urorin PoS wa'adin wata 2 su yi wa abokan huldarsu miliyan 1.9 rijista.
Yayin da Babban Bankin Najeriya (CBN) ya kawo sabuwar dokar cire harajin 0.5% domin tsaron yanar gizo, bankin ya yi karin haske kan wadanda tsarin zai shafa.
Gwamnatin Tarayya ta shirya dira kan 'yan Kirifto da ke harkokin kasuwanci ba bisa ka'ida ba a kokarin inganta darajar Naira saboda farfaɗo da tattalin arziki.
Bankuna da cibiyoyin hada-hadar kudi sun sake bullo da cajin kudaden ajiya ga daidaikun mutane da da kamfanoni a fadin kasar bayan wa’adin da aka diba ya kare.
'Yan Najeriya za su fara biyan harajin tsaron yanar gizo na kaso 0.5% daga dukkanin kudaden da za su rika turawa ta yanar gizo. CBN ya ba banuna umarnin cire kudin.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya ce duk matsalolin da Najeriya ke fama da su Godwin Emefiele ne ya jawo su. Amma Tinubu ya dukufa wurin nemo mafita.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bukaci 'yan Najeriya da su kara hakuri da halin da tattalin arzikin kasar nan yake ciki a yanzu.
Babbar kotun jihar Anambra ta yankewa tsohon manajan bankin FCMB daurin shekaru 121 a gidan kaso bayan sace N121m na wani kwastoma daga bankin Microfinance.
A yayin da Najeriya ke fama da hauhawar farashin kayayyaki, gwamnan CBN, Olayemi Cardoso ya ce akwai laifin gwamnatin tarayya da 'yan majalisu a tsadar kayan.
Babban bankin Najeriya CBN
Samu kari