Babban bankin Najeriya CBN
A labarin nan, za a ji yadda jam'iyyar APGA ta yi kane-kane a siyarsar jihar Anambra, inda daga kan Peter Obi zuwa Charles Soludo, ta kwashe shekaru 20 a mulki.
Masana hada-hadar kudi daga Quartus Economics sun nemi babban bankin Najeriya na CBN da ya kawo sababbin takardun kudi na N10,000 da N20,000 guda daya.
Sarki Muhammadu Sanusi II ya bayyana dalilin da yasa Goodluck Jonathan ya dakatar da cire tallafin man fetur a 2012, yana cewa tsoron harin Boko Haram ne.
Darajar Naira ta karu a kan Dalar Amurka a kasuwar musayar kudi ta NFEM. Masana sun bayyana cewa hakan zai shafi masu sayo kaya da masu fitar da su zuwa ketare.
A labarin nan, za a bi cewa kungiyar kwararrun akantoci ta kasa, ICAN ta ja kunnen gwamnatin tarayya a kan darajar Naira musamman bayan zaɓen 2027.
Ministan kudin Najeriya, Wale Edun ya bayyana a wani taron baje koli a London duk da cewa ya gaza zuwa Amurka taron IMF na shekara shekara na shekarar 2025.
Asusun ba da lamuni na duniya, IMF ya yi gargadi kan cewa fitar da haramtattun kudi daga Najeriya na barazana ga tattalin arzikin kasar a taron da ake a Amurka.
Ministan kudin Najeriya, Wale Edun ba zai samu zuwa taron tattalin arziki da bankin duniya da IMF suka shirya a Amurka ba saboda rashin lafiya da ke damunsa.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hamayya ta ADC ta dura a kan gwamnatin Bola Tinubu bayan rahoton Bankin Duniya da ya ce an samu karuwar talauci.
Babban bankin Najeriya CBN
Samu kari