Jihar Benue
Tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya bayyana dalilin da ya ssnya ya yi aiki don tabbatar da cewa Atiku Abubakar da PDP sun fadi zaben 2023.
Mun samu labarin cewa wani ɗalibi mai shekara 16 da ke matakin JSS3 ya halaka malaminsa a Oju da ke Jihar Benue, bayan faɗa kan hular makaranta da aka kwace.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya ce yana goyon bayan shugabancin Kudu a 2027, yana mai cewa yankin ya kamata ya kammala shekaru takwas.
Hon. Philip Agbese ya bayyana cewa idan aka samar da jihar Apa, gwamnati za ta ƙara matsawa kusa da al'umma ta yadda koke zai riƙa isowa ga shugabanni cikin sauƙi.
Sanata mai wakiltar Benue ta Kudu a majalisar dattawa, Abba Moro, ya bayyana cewa zai ci gaba da zama daram a jam'iyyar PDP. Ya yi watsi da batun shiga hadaka.
Wasu rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa wasu yan bindiga sun kashe dagacin Ukohol da wasu biyu yayin da suke gona a Guma a jihar Benue a Arewa ta Tsakiya.
Jami'an tsaro sun kama mutum 14 da ake zargi da kai hari da ta'addanci a Benue. Mutanen da aka kama 'yan kungiyar dan ta'adda Konyo da ake nema ido rufe.
Yayin da shirin kwace mulki daga hannun APC ke ƙara kankama, tsohon shugaban Majalisar Dattawa, David Mark ya fice daga jam'iyyar PDP a jihar Benue.
Ana cigaba da samun bayanai bayan tsohon shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje ya sauka daga shugabancin jam'iyyar inda ake neman a maye gurbinsa.
Jihar Benue
Samu kari