Jihar Benue
Gwamnan jihar Benuwai ya tabbatar da cewa gwamnatinsa za ta kula da mata da yayan jami'an tsaron da suka rasa rayukansu sakamakon hare-haren yan bindiga.
Hukumar tsaro ta farin kaya watau DSS ta gurfanar da mutum 9, manyan wadanda ake zargi da hannu a kashe-kashen da suka faru a jihohin Filato da Benuwai.
Rahoto kan yadda gwamnonin jihohin Nasarawa, Ondo, Akwa Ibom, Benue, Ekiti, da Neja, suka sauya majalisar zartarwa, da matakan da suka dauka bayan sauyin.
An kama shugaban ’yan bindiga Yusuf Muhamed a Orokam, Benue, bayan ya addabi al’umma; yanzu yana hannun ’yan sanda tare da wasu mutum 21 ana bincike.
Majalisar dokokin jihar Benue ta dauki matakin dakatar da tsohon shugabanta. An dai dakatar da shi ne bisa zargin yunkurin tsige Gwamna Haycinth Iormem Alia.
Majalisar dokokin Benue ta zaɓi Alfred Emberger a matsayin sabon shugaba bayan murabus ɗin Aondona Dajoh, inda ya yi alƙawarin shugabanci na adalci da haɗin kai.
Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Benue da ke Arewacin Najeriya, Hon. Aondona Dajoh, ya ajiye mukaminsa a ranar Lahadi 24 ga watan Agustan 2025 da muke da ciki.
Ma’aikatar muhalli ta yi hasashen ambaliya a jihohi bakwai da garuruwa 25, inda NEMA ta umurci mazauna bakin kogin Neja da su gaggauta barin yankunansu.
Majalisar dokokin jihar Benuwai ta dakatar da mambobinta hudu bisa zarginau da shirya makircin sauke shugaban Majalisar, za su shafe watanni 6 ba tare da aiki ba.
Jihar Benue
Samu kari